Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ana tsaka da fama da matsalar tattalin arziki a Najeriya, Primate Elijah Ayodele ya shawarci Shugaba Tinubu da ya gaggauta magance matsalar. Ya hango zanga-zanga.
Jam'iyyar SDP ta bayyana goyon bayanta ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu tare da yakinin Najeriya za ta samu ci gaba ta fuskar tsaro da tattalin arziki.
Shugaban kasa Bola ya sha alwashin habaka tattalin arzikin da ke fuskantar tsadar kaya, karancin kudin shiga da rashin aikin yi a karkashin kasafin kudin 2024.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana himmatuwar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu wurin inganta tattalin arziki cikin watanni 15 kacal.
An samu labari daga fadar Aso Rock cewa FEC Bola Tinubu ya amince da kundin N27.50 a matsayin kasafin kudin shekara mai zuwa da za a shiga nan da kusan kwana 30.
Wani daga cikin ministocin Tinubu ya ce akwai bukatar 'yan Najeriya su maida hankali tare da yin hakuri da shugaban kasar a yanayi irin wannan da ake ciki.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya na da ra’ayin cewa Muhammadu Buhari ya kashe tattalin arzikin Najeriya kafin mikawa Bola Tinubu mulki.
Sanata Kashim Shettima, na jan ragamar taron majalisar tattalin arzikin ƙasa (NEC) karo na hudu bayan rantsar da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Babban Bankin Duniya (WB) ya yi hasashen cewa akalla 'yan Najeriya miliyan 2.8 ne za su shiga kangin talauci nan da karshen shekarar 2023 zuwa 2024.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari