Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kwamitin majalisar dattawa ya sanya gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso a gaba domin ya yi bayani kan halin da tattalin arzikin ƙasar na ke ciki.
Gwamnoni sun dauki matakai domin rage tsadar abinci a Najeriya. Mai girma gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq ya sa hannu a kan matsayar da abokansa suka dauka.
Daya daga cikin attajiran Najeriya, Abdul Samad Rabiu, ya yi asarar dala biliyan 2.7, sakamakon garambawul da gwamnatin Najeriya ta yi a fannin kudin kasar.
Sanata Ben Bruce ya ce a koma amfani da Glo domin kiran waya da hawa yanar gizo. Idan ba mu yi wadannan abubuwa uku ba, sai mu zo wata rana za a ji $1 za ta N5000.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo gida lokacin da ake fama da tsadar rayuwa, lamarin da ya jawo zanga-zanga a wurare. Tinubu ya bada umarni tun daga Faransa kafin ya dawo.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya gaji tattalin arziki mai rauni, wanda dole yana bukatar garambawul domin an shafe shekaru da yawa da matsalar kudi da tulin bashi.
Ministan tattali ya fadi tanadin da gwamnati tayi wa talaka a kan tsadar rayuwa. Wale Edun ya yi jawabi a lokacin da aka gayyace shi zuwa majalisar tarayya.
Za a ji yadda sabon tsarin CBN zai jawo karin tsadar kaya a Najeriya. Wani malamin makaranta kuma masanin tattalin arziki ya fada mana illar tashin farashin Dala.
Bankin CBN ya bankado wasu makudan kudade da suka kai dala biliyan 2.4 wadanda suke jawo faduwar darajar Naira da tabarbarewar kasuwar hada-hadar kudi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari