Labaran tattalin arzikin Najeriya
Duk da tsallake matakai hudu a teburin hamshakan attajirai, hamshakin mai kudin Najeriya, Aliko Dangote, ya tafka asarar kudi kimanin N10.4bn daga kudinsa.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ta kwamushe kakakin majalisar dokokin jihar Ogun, Olakunle Oluomo, Channels Tv ta ruwaito a yau dinnan.
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tashin farashin kayan abinci, farashin Kalanzir da Gas waɗan da ake amfani da su wajen girki sun tashi sosai a wssu jihohi
An ruwaito Osinbajo na fadin haka ne a yau Talata 30 ga watan Agusta yayin da gwamnonin APC suka kai masa ziyarar sannu bayan murmurewarsa daga rashin lafiya.
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin shugaban kasa a Najeriya, ya ce ba daidai bane ake kwatanta yanayin tattalin arzikin Najeriya da na sauran kananan kasashe ba.
Kungiyar ta dauki wannan matakin ne bayan zaman majalisar zartarwar na kasa da aka yi a hedikwatar kungiyar da ke Jami’ar Abuja da sanyin safiyar yau Litinin.
Ministan ya bayyana cewa, akalla buhunnan kayan abinci 8,228 ne ya raba a Gombe, inda aka ba da kayyakin ta hannun sarakunan gargajiya a jihar, a yankin Arewa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana gaskiyar sana'ar da yake yi kuma har ya tara dukiyar da yake kashewa a yanzu.
Wata kyakkyawar budurwa ta shiga jerin bidiyon kalubale, inda ta bayyana dalili da yadda ta rabu da wani saurayinta da ya nuna zai i watsi da ita saboda talla.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari