Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya umarci a garkame wani coci mai hade da asibiti mai suna New Jerusalem Deliverance Ministry da ke Okene bisa zargi.
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta gargadi 'yan Najeriya game da amfani da ababen kwalliya da sinadarai masu hadari wajen kwailin.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jami'o'i (NUC) ta umarci shugabannin jami'a da su gaggauta bude makaranta kana dalibai su koma karatu a yanzu...
Fantamawar rayuwa da mallakar jirgin hawa domin more rayuwa na daya daga cikin abubuwan da ake gani a matsayin tumbatsar dukiya a duniya, a Najeriya ma bata.
Wata matashiya mai shekaru 18 ta zaman zugum yayin da ta yi bikin cika shekara amma babu wanda ya hallara, an ga dakin taron babu kowa a cikinsa a wani bidiyo.
Rahoton da muke samu daga kafar labarai ta BBC Hausa ya ce hargitsi ya tashi a asibitin koyarwa na Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi yayin da aka sace jariri.
Wani dan Najeriya ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta ya yin da ya yada bidiyon matarsa na girki da murhun gawayi duk da a baya ta ce babu ita babu shi.
Yarbawa na kiransa 'Ponmo', Inyamurai kuma 'Kanda', Hausawa kuwa na cewa 'Ganda', fatar dabbobi na daga cikin abincin da 'yan Najeriya ke ci ba kakkautawa a
Cece-kucen jama'a ya mamaye wani bidiyon da aka yada a intanet na wani matashi dan Najeriya dake nuna sana'ar da yake a Najeriya. Wannan kenan ganin yadda aiki.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari