Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya ya gargadi kasar Sin kan bawa Najeriya rancen kudi. Yace ta rika tabatarwa aiki mai muhimmanci za a ayi
Jim kadan bayan cin abincin dare, ahali guda sun mutu. Ana zargin sun ci abinci mai guba da ya kai ga halaka su. An garzaya asibiti, za a yi jana'za nan kusa.
Majalisar dattawa ta bayyana amincewarta da batun sauya fasalin Naira da babban Najeriya, CBN ke shirin yi. Ta yi tsokaci kan wa'adin mayar da kudade banki.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa ta Najeriya, EFCC, ya ce akwai yiwuwar dalla za ta iya faduwa zuwa N200 saboda shirin sauya fasalin naira.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa, zai sa a yafewa Najeriya bashin da ke kanta matukar aka zabe shi ya gaji Buhari 2023.
Wata kotun ABuja ta umarci wani matashi ya yi sharar kotu bisa laifin satar turare a wani kantin siyayya da ke Abuja. An yanke masa hukunci ne daidai da laifin.
An kama wani tsohon dan takarar gwamnan jihar Anambra yayin da yake shirin tserewa bisa zargin ya saci wasu kudade da kayan kudi. An tura keyarsa magarkama.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan China mazauna Najeriya sun tafka asara yayin da gobara ta kama kamfaninsu da ke jihar Ogun. An ce ya zuwa yanzu ana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya bayyana matsayarsa game da duba lafiya a kasar waje.Tsohon gwamnan Kano ya ce ba zai ke tafiya kasar waje ba.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari