Hukumar NDLEA
Wata kotu a Abuja ta amince hukumar NDLEA ta ci gaba da ajiye wasu mutum biyu da ake zargin abokan harkallar Abba Kyari ne. Za a bincike su na tsawon kwana 14.
DCP Abba Kyari ya nemi hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta biya shi diyyar naira miliyan 500 kan zargin kama shi da tsare shi ba bisa
Abba Kyari ya yi karfin hali, ya maka gwamnatin Buhari a kotu saboda rashin laifyan da yake fama dashi. Ya ce kuma sharri aka yi masa kan wannan zargin kwaya.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta kama wasu kudin jabu a tsabarsu da suka kai $4.7 miliyan a Abuja, an mika shi hukumar EFCC da ke garinAbuja.
Dan takarar shugaban kasa Adamu Garba ya fito ya magantu kan zargin da Abba Kyari ya yi na cewa 'yan IPOB da ESN ke son ganin bayan sa ganin yadda ya addabe su.
Hukumar yaki da fatauci da miyagun kwayoyi, NDLEA ta sanar da yadda Abba Kyari ya sanar da jami'inta cewa kai tsaye suke magana da dillalin kwayoyi na Brazil.
Yayin da ake ci gaba da bincike kan yadda Abba Kyari da tawagarsa ke harkallar miyagun kwayoyi, hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta dakatar da wasu jami'ai 2.
Shehu Sani, ya shawarci Abba Kyari kan yadda ake zaman magarkama, Ya ce masa kada ya ki cin abinci, domin sel a Najeriya babu ruwansu, kawai yaci yace bai ci ba
Abba Kyari ya sake wasu fade-fade yayin da ake masa tambayoyi a hukumar NDLEA, wannan yasa hukumar ta je kotu neman ci gaba da tsare Abba Kyari don ci gaba da
Hukumar NDLEA
Samu kari