Hukumar Jin dadin yan sanda
IGP na Yan Sandan Najeriya ya bada umurnin a raba wa jami'an rundunar rigar kariya daga harsashi, kwalkwali, barkonon tsohuwa da wasu kaya gabanin zaben 2023.
Rundunar ‘yan sandan jihar Abia ta bayyana yadda ta damko wani ‘dan sanda da ake zargi da bindige abokin aikinsa har lahira sakamakon hargitsin da ya hada su.
Kakakin rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi, ya bayyana cewa idan da jami’in dan sanda zai mari wani dan farin hula, mai shi bai da damar ramawa.
Majiyoyi sun ce a taron shugabannin PSC da aka yi ranar Laraba, an bukaci Smith da yayi murabus kuma ya mika ragamar hukumar hannun mai shari’a Clara Ogunbiyi.
Rundunar ‘yan sanda na reshen jihar Edo su hallaka ‘yan bindiga a Uhunmwonde. Wani abin farin cikin shi ne an ceto wani jariri da suka sace, an maidawa uwarsa.
DPO na rundunar ‘yan sandan Najeriya a garin Birnin Gwari a jihar Kaduna yana hannun 'yan bindiga, yana rokon 'yanuwa su kawo masa agaji daga hannun miyagu.
Abuja - Gamayyar ma'aikatan hukumar kula da yan sanda PSC ta sanar da tafiya yajin aiki ga shugabanta bisa saba alkawuran da akayiwa ma'aikatan hukumar a baya
Sama da wata ɗaya kenan bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Osun, amma wasu jami'an yan sanda sun koka kan rashin biyan su hakkokin su na ba da tsaro a zaɓen.
Shugaban yan sandan Najeriya, Usman Baba Alkali, ya shawarci Jami’an yan sandan kasar da su guji zuwa gidajen karuwai mashaya don guje ma hare-haren miyagu.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari