Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda a wani samame da ta kai mabuyar miyagu a jihar Katsina ta yi nasarar ceto wasu mata guda tara da ake shirin yin safararsu zuwa kasar Libya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta caccaki abin da wata jami'ar 'yar sanda ta aikata an dakon jakar matar dan takatar shugaban kasan PDP, Atiku Abubakar, Punch.
Birnin Gwari Kaduna - An sako babban DPO ‘yan sanda na shiyyar Birnin Gwari a jihar Kaduna, Sani Mohammed Gyadi-Gyadi watanni uku bayan da aka yi garkuwa da shi
Hukumar da ke hanna fataucin mutane a Najeriya, NAPTIP reshen Jihar Anambra ta kama wata mata da ba a riga an bayyana sunanta ba kan kashe yar aikinta, The Punc
Hukumar ƴan sanda ta miƙa gawawwakin mabiya ɗarikar Shi'a waɗanda ake zargin ƴan sanda sun kashe su ne a shekarar 2019 a yayin wata zanga-zangar neman sakin
Wata kotu mai daraja 1 a Karu Abuja ya bada umurnin a tsare wasu maza biyu, Mansir Seidu da Abdulazeez Shehu, wadanda aka amsa laifin lakadawa jami'in kula da
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da ɗan uwan tsohon sojamai ritaya a ƙauyen Daika dake ƙaramar hukumar Mangu, jihar Filato ranar Litinin da daddare.
Kotu ta bada umurnin a tsare mata wata matar aure, yar shekara 20, Lamratu Nasiru, a gidan gyaran hali kan kashe yar kishiyarta, The Punch ta rahoto. An rahoto
Wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har cikin gida, sun kashe wani malamin addinin Musulunci, Alfa Tunde Aribidesi, sun kuma yi garkuwa da manyan yaransa biyu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari