Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
Rundunar 'yan sanda ta jihar Jigawa ta ce jami'anta sun kama wata mata mai suna Balaraba Shehu da saurayinta sakamakon binne jinjirin da ta haifa da ransa.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Majiyoyi daga dangi sun bayyana yadda aka sako matashi Aminu da ya zagi uwar gidan shugaban kasa Aisha Buhari. An sako AMinu tare da mika shi ga iyayensa kai.
Jami'an rundunar yan sanda na Boi, karamar hukumar Bogoro na jihar Bauchi sun gano gawar wani dan kasuwa mai suna Mr Mr Chukwunonso Chukwujekwu da dakin otel.
Usman Baba, sufeta janar na rundunar yan sandan Najeriya ya garzaya kotu yana neman a soke hukuncin daurin wata 3 da aka yanke masa, ya ce bai saba umurni ba.
Mun kawo hukunci masu ban mamaki da aka zartar a kotu, tun daga hukuncin daurin watanni uku a gidan yari ga IGP Usman Alkali Baba zuwa ga na Shugaban EFCC.
Lauya mai rajin kare hakkin bil adama a Najeriya, Inibehe Effiong ya fitar da takardar karar da aka shigar kan Aminu Adamu, dalibin FUD kan zagin Aisha Buhari.
Dalibin kwallejin ilimi a jihar Bauchi mai suna Kamaludeen Musa ya halaka abokinsa kuma dan ajinsu mai suna Usman Umar da wuka yayin da rikici ya shiga tsakani.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari