Hukumar yan sandan NAjeriya
An shiga fargaba a Saliyo biyo bayan fargabar juyin mulki da aka samu a ƙasar watanni kadan da kammala zaɓen shugaban ƙasar. Jami'an tsaro sun tabbatar da.
Yanzu muka samu labarin yadda wasu tsageru suka harbe dan sanda tare da sace kayan aikinsa a wani yankin jihar Rivers. An bayyana yadda lamarin ya faru jiya.
Jami'an hukumar 'yan sanda sun kubutar da wani bawan Allah yayin musayar wuta mai ban tsoro da 'yan ta'adda da sanyin safiyar ranar Jumu'a a jihar Katsina.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta sanar da cewa dakarunta sun yi nasarar kama mutum ɗaya da ake zargin yana da hannu a kisan mai shari'a mai ritaya.
Wata jami'ar yan sanda, Insufekta Charity ta sha yabo da kyautar N250,000 daga kwamishinan yan sandan jihar Anambra kan ta ƙi karban cin hanci daga wani mutumi.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan daba ne sun kai farmaki caji Ofis a yankin ƙaramar hukumar Ethiope ta gabas a jihar Delta, sun kashe ɗan sanda guda ɗaya.
'Yan bindiga a jihar Zamfara sun bukaci Naira miliyan hudu a matsayin kudin fansa na matsahiya 'yar bautar kasa, NYSC da su ka sace a makon da ya gabata a jihar
Kotun majistare da ke Ogun ta tasa keyar wasu mutane biyu daurin watanni uku a gidan kaso kan zargin sata a motocin kamfanin Dangote na kusan miliyan daya.
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari