Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi Ɗanmodi, ya nuna damuwarsa bisa yadda batun garkuwa da mutane ke yawaita a jihar, ya ce zai taimakawa jami'an tsaro.
An samu asarar rayuka a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Kebbi. Hatsarin wanda ya ritsa da motar tirela ya salwantar da rayukan mutum 11.
Kungiyar Progressive League of Youth Voters (PLYV) ta bayyana cewa akwai wani shiri da ake yi na tayar da hargitsi a garin Kano a ranar Laraba, 29 ga watan Nuwamba.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi musayar wuta da jami'an tsaro a birnin Asaba, babban birnin jihar Delta, inda suka halaka mataimakin sufeton yan sanda (DSP).
Jami'an tsaro da dama sun rasa rayukansu yayin wata musayar wuta da ta wakana tsakanin 'yan bindiga da dakarun yan saɓda a jihar Anambra ranar Talata.
Dakarun yan sanda tarw da haɗin guiwar dakarun rundunar ƴan sa'kai sun sheƙe yan bindiga uku da suka addabi mutane a yankin ƙaramar hukumar Jibia ta jihar Katsina.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar kama Ozo Jeff Nweke, wanda ake zargi da daukar nauyin matan da suka fito zanga-zanga zigidir a jihar Anambra.
Tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf da Kotun Daukaka Kara ta yi na ci gaba da haifar da tashin hankali a jihar Kano, yan sanda sun kama masu shirin tayar da tarzoma 7.
Tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar yan sanda biyu da farar hula mutum ɗaya yayin da suka kai hari kan shingen binciken ababen hawa a jihar Imo.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari