Hukumar yan sandan NAjeriya
An samu tashin hankali a Kano, yayin da magoya bayan jam'iyyar NNPP suka yi gangamin salloli da addu'o'i duk da gargadin 'yan sanda na kar su yi hakan.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani shugaban jam'iyyar PDP a yankin Ife/Akpodim/Chokoneze da ke karamar hukumar Ezinihitte Mbaise da ke jihar Imo.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tura sakon gargadi ga jam'iyyun APC, NNPP kan shirinsu na gudanar da zanga-zanga a gobe Asabar a birnin Kano.
Kungiyar Amnesty International ta aikawa jami'an 'yan sandan Kano sako na musamman. AI mai kare hakkin jama’a ta ce mutanen Kano su na da damar shirya zanga-zanga
Masu zanga-zangar sun karade babban birnin jihar dauke da kwalaye da ke nuni da batancin ransu kan cin hanci da rashawa da ya mamaye 'yan sandan jihar.
Rundunar 'yan sanda ta cafke malamin majami'a bisa laifin sace wa tare da garkuwa da mutane tara, da kuma laifin dirkawa matar ma'aikacinsa ciki.
Wata babbar kotu mai zama a Ogbomoso, jihar Oyo ta garkame wani basarake da mutane uku bisa laifin kwacen fili da kuma yunkurin kasa. Ta dage zaman zuwa satin sama.
Labari ya zo daga Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano cewa Jami’an tsaro sun damke wasu mutane da ake zargin sun fito yin zanga-zanga saboda hukuncin zaben gwamna.
Rundunar 'yan sanda a jihar Ogun sun ce sun fara gudanar da bincike kan wani fada da ya kaure tsakanin wasu abokai biyu daga rugar fulani ta Ogunmakin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari