Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta tabbatar da kama wani matashi ɗan shekara 29 bisa zargin halaka mahaifinsa da tabarya bayan sun samu saɓani a Jos.
Yan sanda da dakarun sojojin Najeriya sun tari ƴan bindiga an yi mummunan artabu a jihar Katsina, sun yi nasarar kubutar da mutum 10 da aka yi garkuwa da su.
Jami’an rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke mai garkuwa da mutane Samaila Wakili Fafa wanda aka fi sani da Abu Ibrahim a dajin Sardauna.
Wata kotu da ke zamanta a jihar Legas ta tura wata mata da aka gani a cikin faifan bidiyo tana cin zarafin wata jami'ar 'yar sanda zuwa gidan gyaran hali.
Yan sanda tare da haɗin guiwar mafarauta sun shiga har cikin daji, sun sheke yan bindiga masu ɗumbin yawa tare da kwato mutane 40 da aka sace a Taraba.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Yan sanda da haɗin guiwar sojojin Najeriya sun tari ƴan bindigan da suka sato fasinjoji a jihar Kogi, sun kwato mutane 16 da suka yi garkuwa da su.
Rundunar 'yan sandan Kano ta cafke mutum uku da suka yi yunkurin tayar da zaune tsaye yayin da yan kasuwar magani suka fara kwashe kayan su zuwa sabuwar kasuwar KEC.
Awanni kadan bayan gargadi daga hukumar 'yan sanda, da safiyar yau Litinin ce 26 ga watan Faburairu aka barke da zanga-zanga a jihar Legas kan halin da ake ciki.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari