Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnatin jihar Anambra ta ce ta gano wani ramin karkashin kasa wanda masu garkuwa ke ajiye wadanda suka sace a ciki, a wani yunkurin gwamnati na dawo da tsaro.
Rahoto ya bayyana cewa rundunar ƴan saɓda ta ƙara tsaurara matakan tsaro a majalisar dokokin Filato yayin da korarrun ƴan majalisa ke neman tada rigima yau.
Gwamnatin jihar Plateau ta sanya dokar hana fita har na tsawon awanni 24 a karamar hukumar Mangu yayin da matsalar tsaro a yankin ke kara kamari.
Yan sanda sun kama mutum biyu da ake zargi da hannu a yunƙurin halaka kakakin majalisar dokokin jihar Benuwai, Aondona Dajoh ciki har da ciyaman.
Miyagun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mutane 31 a kauyen Tashar Nagule, ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina yayin da suka kai hari sanye da kakin soji.
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta samu nasarar cafke wata mata wacce ta yo yunkurin halaka jaririnta bayan ta jefa shi cikin wani makeken kogi a jihar.
Rundunar 'yan sanda sun kama wani makanike da ya sace motar wani kwastomansa a yankin Isheri-Oshun da ke jihar Legas. An kuma kama wanda ya karbi motar.
Kungiyar tsaro ta So-Safe a jihar Ogun ta kama wani barawo mai suna Biola Adebesin, wanda ta yi zargin ya kware wajen yin sata a coci-coci a yankin Ado-Odo/Ota.
Rundunar 'yan sanda ta karyata rahotannin ake yadawa na cewar masu garkuwa sun shiga dakin kwanan dalibai a jami'ar BUK da ke Kano, ce za ta kara saka ido.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari