Hukumar yan sandan NAjeriya
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya goyi bayan samar da 'yan sandan jihohi a kasar nan. Ya ce za a samu tsaro idan aka samar da su.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya nuna adawa da kafa ‘yan sandan jihohi da hujjar cewa har yanzu Najeriya ba ta kai ga matakin haka ba.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai farmaki garin Dutse da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka yi garkuwa da mutane 5.
An kama wani malamin tsibbu a Ifa, Onifade Oyekanmi, bisa laifin hada baki da abokansa wajen kashe wata mata mai suna Usman Aminat a kan neman kudi a Ibadan.
Yan sanda a kenya sun kama shugaban kamfanin Binance, Najeem Anjarwalla bayan tserewa daga Najeriya. Ana shirin dawo da shi kasar nan domin ci gaba da shari'a
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a wani wurin taro da ke jihar Ogun inda suka hallaka wani malamin jami'ar Babcock tare da sace wasu mutum biyu.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro a jihar Katsina, sun samu nasarar sheke dan bindiga daya da cafke wasu.
'Yan sanda a jihar Sokoto sun yi nasarar kame wasu da ake zargin sun tada tarzoma a wata kasuwar jihar. Wannan na zuwa ne bayan da aka samu bayanan sirri.
Al'ummar yankin Bini na karamar hukumar Maru sun yi gudun hijira zuwa gidan gwamnatin jihar Zamfara bayan janye dakarun sojoji daga yankinsu. sun nemi mafaka
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari