Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da kashe Insufektan ƴan sanda yana tsaka da aiki a wani harin kwantan bauna da ƴan bindiga suka kai.
‘Yan sanda sun yi ajalin wani dan bindiga yayin da ya ke daukar kudin fansa har miliyan uku a jihar Neja a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu a karamar hukumar Borgu.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cewa jami'anta sun samu nasarar halaka wani mai garkuwa da mutane, biyo bayan artabun da suka yi a jihar.
An wayi gari da wani mummunan labari bayan wata mata ta tunkudo mijinta daga saman beni mai hawa biyu a jihar Ebonyi wanda hakan ya yi sanadin mutuwarsa.
Bayan shafe sa'o'i a ofishin ‘yan sanda, rundunar ta sanar da sakin shugaban jam’iyyar LP ta kasa, Julius Abure da aka cafke a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu.
An samu tashin hankali a garin Dutse da ke jihar Jigawa biyo bayan gano gawar wata mata ‘yar shekara mai suna Esther Adekanla wadda aka fi sani da Hadiza Nakowa.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa Julius Abure, shugaban Labour Party na ƙasa ya shiga hannu ne bisa zargin yunƙurin kisa da mallakar makamai ba kan ƙaida ba.
Rahotanni sun nuna cewa dakarun ƴan sanda sun kama Barista Julius Abure, shugaban jam'iyyar Labour Party (LP) na ƙasa a Benin City, babban birnin Edo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta cafke wasu sojojin boge guda biyu wadanda ake zargin sun yi barazanar kashe wani mutum da wuka a yankin Isolo da ke jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari