Kasafin Kudi
Asusun Lamunin duniya IMF a ranar Juma'a ya yi kira ga Gwamnatin Najeriya ta cire tallafin man fetur da na wutar Lantarki gaba daya a farko-farkon shekarar 2022
Amurka - Bankin Duniya ya gargadi gwamnatin Najeriya cewa yan Najeriya milyan shida na iya fadawa cikin bakin talauci sakamakon hauhawar farashin kayan abinci.
Mutane da dama sun san kudaden kasashen nahiyar Afrika amma ba kowa ya san darajar wadannan kudade ba idan aka kwatantasu da dalar Amurka. Hakan ya sa Legit.ng
Yayin da jihohi da dama ke kawo kudaden shiga, jihohi 10 a Najeriya sun fito da karancin kudaden shiga a kididdigar hukumar NBS na rabin shekarar nan ta 2021.
Bankin duniya ya bayyana cewa arzikin man feturin kasashe irinsu Najeriya, Ecuador da Chile na da kasa da shekaru 50 kafin ya kare gaba daya saboda haka su nemo
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya gabatar da naira biliyan 196.3 a matsayin kasafin kudin 2022 a yau Alhamis, 28 ga watan Oktoba, a zauren majalisar jihar Kano.
Zainab Ahmed, ministan kudi, kasafin kudi da tsare-tsare, ta ce gwamnatin tarayya za ta biya tallafin man fetur na watanni shida na farkon shekarar 2022. Ta bay
Shugaba Muhammadu Buhari ai kaddamar da eNaira a fadar Aso Villa, ranar Litinin, 26 ga Oktoba, 2021. Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana hakan a jawabin.
Wasu jihohi 33 na kasar nan ta yuwu su gaza biyan albashi bayan hukuncin gwamnatin tarayya na diban wasu kudi daga kananan hukumomi domin biyan mashawarta.
Kasafin Kudi
Samu kari