Jihar Niger
Wata matashiyar budurwa mai shekaru 16, Priscilla Galadima, ta gamu da ajalinta bayan wata motar tanka ta bi ta kanta a garin Minna, babban birnin jihar Neja.
Aƙalla mutane 6 ne aka tabbatar da sun ɓata a wani mummunan haɗarin kwale-kwale da ya rutsa da su a jihar Neja a kan hanyarsu ta zuwa jihar Kebbi wacce ke.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
An tattaro cewa biyo bayan farmakin da sojoji suka kai a dazuzzukan jihar Neja, yan bindiga da dama sun fara barin dazuzzuka tare da sako wasu da aka sace.
Hukumar yan sanda reshen jihar Neja ta karyata wani rahoto da ke yawo cewa kasurgumin ɗan bindiga, Dogo Geide ya ayyana kansa a matsayin gwamnan jihar Neja.
A yanzu haka ana kan binne gawarwakin sojojin da 'yan bindiga su ka musu kwanton bauna a jihar Neja da kuma wadanda aka kado jirginsu a makon da ya gabata.
Wasu ƙwararrun ɓarayin dabbobi da jami'an 'yan sandan jihar Neja suka kama, sun bayyana cewa sun sace aƙalla awaki guda 500 a cikin shekaru sama da 5 da suka.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago ya sha caccaka a wurin masu amfani da kafafen sadarwa biyo bayan naɗin hadimai mata 131 da ya yi a ƙarshen makon nan.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya cika alƙawarin da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe na tafiya da mata a cikin gwamnatinsa. Gwamnan ya basu mukamai.
Jihar Niger
Samu kari