Jihar Niger
Fashewar tankunan mai a Jihar Neja sun hallaka akalla mutane 112 tare da lalata kadarorin da darajarsu ta kai biliyoyin naira tsakanin Janairu da Maris 2025.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fara fuskantar matsaloli a cikin gida kan zaɓen ƴan takarar ciyaman da kansiloli a zaɓdn kananan hukumomin da za a yi a jihar Neja.
An samu tashin gobara bayan wata tankar mai dauke da man fetur ta kama da wuta a jihar Neja. Jami'an hukumar kiyaye haɗura ta kasa sun kai agajin gaggawa.
Wani jami'in ‘yan sanda da ya sha giya ya bugu ya harbe wani mutum a yankin Maitumbi, jihar Neja. Rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da farautar jami’in nata.
Wasu mayakan Boko Haram tsagin Sadiku sun kai farmaki a kan masu hakar zinariya a jihar Neja, wanda ya yi sanadin rasuwar mutum 11, yayin da wasu ke gadon asibiti.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun badda kama sun sace bayin Allah a jihar Neja da ke yankin Arewacin Najeriya. 'Yan bindigan sun zo sanye da kayan jami'an EFCC.
Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya buƙaci musulmi su ƙara zage dantse wajen yi wa kasa da jiharsu addu'ar zaman lafiya da ci gaba a watan Ramadan.
‘Yan bindiga sun kashe manoma 9 a yankin Karaga, inda suka sace mutane 6 a Farin-Doki, tare da kwashe shanu. Halin tsaro a Neja na kara tabarbarewa.
Bayan Janar Ibrahim Babangida ya fitar da littafin tarihin rayuwarsa da wasu batutuwa da suka shafi Najeriya, Femi Falana ya shirya maka shi a kotu kan maganganunsa.
Jihar Niger
Samu kari