Jihar Niger
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya gana da shugaban hukumar sojojin saman Najeriya kan mummunan harin da ƴan bindiga suka kai wa dakarun sojoji a jihar.
Sabon takaddama ya kunno kai a APC reshen jihar Neja inda sakataren jam'iyyar da mataimakin shugabanta suka yi murabus kwanaki bayan shugabanta ya yi murabus.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Mohammed Umar Bago ta ce ta fara tattaunawa da kamfanonin jirage masu zaman kansu domin fara jigilar jirage a Minna.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amsa koken kungiyar yan kabilar Ibo inda ya nada ya nada Mista George Dike a matsayin mai ba shi shawara na musamman.
Inyamurai mazauna jihar Neja sun yi kira ga Gwamna Mohammed Bago da ya nada dan kabilarsu a majalisarsa saboda gudunmawar da suke bayarwa wajen ci gaban jihar.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kauyukan jihar Neja inda suka halaka mutum daya tare da sace mutane fiye da 50 a kananan hukumomin Munya da Rafi da ke jihar.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton 'yan fashin jeji ne sun yi garkuwada Fastoci 2 masu wa'azi a Cocin Katolika da ke garin Gyedna, karamar hukumar Tafa a Neja.
Niger - Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano jaririn da wata mata ta ɗauke daga shagon mahifiyarsa a kasuwae Minna, babban birnin Neja cikin koshin lafiya.
Jihar Niger
Samu kari