Nasir Ahmad El-Rufai
Ana farautar wadanda Bola Tinubu zai ba mukami a Gwamnatinsa idan ya dare kan mulki. Wasu da ake kawowa a rai sun hada da Muhammadu Sanusi II ko James Faleke.
Gwamnatin Nasiru El-Rufai a jihar Kaduna ta dawo da malamai 1,288 na makarantun firmare da aka kora a jihar kan faduwa jarrabawar cancanta wata 10 da suka wuce.
An kalubalanci CBN a kan batun canza kudi, Bello Matawalle ya fito fili ya na cewa sukar canjin takardun kudi da aka yi gabanin zaben bana ya jawo aka doke shi.
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya nada wani kwamitin da zai taimaka masa wajen mika mulki nan da kwanaki kadan da zai bar mulkin jihar a karshen watan Mayu.
A yau Gwamnonin jihohi za su yi taro a kan takunkumin da Hukumar NFIU ta kakaba masu a Najeriya sannan za a tattauna kan yadda gwamnati za ya rika karbar haraji
Za a ji ‘Dan Takaran Gwamnan Kaduna a APC, Uba Sani zai kai jam’iyyar PDP kotu. Zababben gwamnan Kaduna a Jam’iyyar APC bai yarda da kuri’un da PDP ta samu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bakin kwmaishinan tsaro da harkokin cikin gida, Sanuel Aruwan, ta ce ta samu wasu bayanan sirri na shirin wasu yan siyasa bagan zabe.
Wannan rahoto yana dauke ne da sakamakon Gwamnan Jihar Kaduna. Uba Sani da Isa Ashiru su na yin kan-kan-kan a Kaduna. Wanda ya yi nasara zai gaji Nasir El-Rufai
Jam'iyyar PDP na baiwa jam'iyya mai mulki mamaki a sakamakon zaben rumfuma biyu da suka fito daga gidan gwamnatin Kaduna, Isah Ashiru ya samu nasara kan Sani.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari