Nasir Ahmad El-Rufai
Kungiyar NEC ta Dattawan Arewacin Najeriya ta aiko sakon gargadi ga Muhammadu Buhari, an bukaci ya yi hattara da masu neman jefa Najeriya a cikin hadari a zabe
Yayin da ake ci gaba da fama da karancin takardun kudi a kasar, gwamnatin jihar Kaduna ta umurci asibitocin gwamnati da su dunga karbar 'transfer' daga jama'a.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai yace Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ba ya tausayin talakawan Najeriya
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya zargi Gwamnan CBN, Godwin Emefiele da sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na takarar Shugaban Kasa.
Wani gwamna a Najeriya ya samo adadi mai yawa na sabbin Naira, gwamna El-Rufai ne ya bayyana hakan a wata tattaunawa da aka hyi dashi game da sabbin Naira.
Nasir El-Rufai ya yi magana kan mutanen da ya ce su na yakar Bola Tinubu. Gwamnan mai shekaru 62 ya yi kaca-kaca da mutanen da ake yi wa kallon Dattawan Arewa
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce karamar hukuma guda kacal a jihar sa za ta kawo kuri'un da zai mamaye jihar Anambra. Ya bayyana hakan ne a wata hira
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kadu sosai a lokacin da ya ji labarin wai Ahmad Lawan ne APC ta tsayar.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yayi martani ga mutanen da ya ce suna kusa da Shugaba Muhammadu Buhari amma suna yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zagon kasa
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari