Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Sokoto ya ce zai nunawa Malam Nasiru El-Rufai sauran dattawan da ake dasu a yankin tun da yace shi bai gansu ba. Ya yi masa kaca-kaca.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya bayyana cewa saura ƙiris ya bayyana sunayen tsaffin gwamnonin jihar waɗanda suka kwashe dukiyar al'ummar jihar.
Nasir El-Rufai ya fito da ‘Dan takaran Shugaban Majalisa a Jam'iyyar APC. El-Rufai zai dage wajen ganin ‘Dan majalisar Zariya ya samu mukami na hudu a kasar
Rahotanni sun nuna cewa zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu na shirin kafa gwamnatin hadin kai tare da ba kudu maso gabas shugaban majalisar dattawa.
Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ne zai gaji farin jinin Shugaba Muhammadu Buhari a siyasar Najeriya.
Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Elrufai yace Tunda yake gwamna Sisin Yan Kaduna Bai taba ci ba da sunan sata, Wanda ya karyata Yazo mu dafa kur'ani mai girma
Za a ji Sanata Shehu Sani ya fadi yadda ya taimakawa Musulmai a Giwa, Birnin Gwari, Jere, Rigasa da sauransu, ya ce 'Yan APC ba su yi komai ba sai yaudara.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Za a ji jerin Jihohin da alamu suka nuna za a gwabza bayan ganin zaben Shugaban Kasa domin a mako mai zuwa za a yi zaben Gwamnoni a jihohi fiye da 20 a kasar
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari