Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, El-Rufai ya yi watsi da rade-radin cewa yana kamun kafa don samun mukamin shugaban ma'aikatan shugaban kasa a majlisar Sanata Bola Tinubu.
Wasu jami’an gwamnatin tarayya sun yi karar Nasir El-Rufai a kotu saboda ya rusa sashen makarantar FGC Malali, zai fallasa dalibai da malamai ga rashin tsaro.
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce karfin halin Atiku Abubakar da Peter Obi suka yi sanadiyyar da Tinubu ya doke su, ya ba Gwamnoni shawara, ya ce a dauki darasi.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bukaci shugaba Buhari ya ƙara tsaurara matakan tsaro yayin da ake tunkarar mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu..
Rahoron da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana dalibai mata na sakandare suka tsere daga hannun wasu tsagerun 'yan bindigan da suka sace su a jihar Kaduna.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Forest Sanity (OPFS) sun yi nasarar kashe kasurgumin shugaban yan bindiga, Isiya Danwasa wanda ya fitini Kaduna.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kawo karshen dokar kulle da ta ƙaƙaba a Sabon Garin Nasarawa -Tirkaniya sakamakon rikicin da ya barke har aka kashe mutune biyu .
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya yaba takwaransa na jihar Ribas, Nyesom Wike, bisa nasarar da Bola Tinubu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen 2023.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari