Nasir Ahmad El-Rufai
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Tun farko da aka kaddamar da sauyin kudi a Najeriya, akwai hwa,gwamnonin da suka bayyana cewa, basu yarda akwai alheri a cikin lamarin ba, akwai su El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugaba Tinubu ba zai manta da El-Rufai ba. Umahi ya ce El-Rufai zai taka rawa sosai a mulkin Tinubu.
Tsohon minista kuma shugaban kungiyar PANDEF, Edwin Clark ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zabi Kirista dan Kudu a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa dalilinsa na goyon bayan takarar Bola Tinubu shi ne saboda Musulmin Kudu maso Yamma su sami.
An gargadi Shugaba Bola Tinubu a kan kar ya kuskura ya amince da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai. Wani fitaccen fasto, Primate Elijah Ayodele.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN reshen jihar Kaduna ta soki tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai kan kalamansa na tikitin Muslim-Muslim a wani faifan bidiyo.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi Allah wadai da tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, kan shaguben da ya yi wa mahaifinsa.
Tsohon sanata Shehu Sani, ya ƙalubalanci tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, da idan ya isa ya bayyanawa duniya ta gani kadarorinsa da ya mallaka
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari