Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya aka sauya fasalin takardun kuɗi a Najeriya. El-Rufai yace tuggu ne aka haɗawa Tinubu
Nasir El-Rufai ya yi wa al’ummarsa jawabi na musamman a kan maganar yin canjin kudi. Gwamnan ya ce da gan-gan aka jawowa mutane wahalar man fetur tun 2022.
Gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai ya saba umurnin da Shugaba Muhammadu Buhari ya bada na cewa a dena amfani da tsohon N500 da N1000 daga yau Alhamis
Kotu ta zauna a ranar Laraba 15 na watan Fabrairu don cigaba da sauraron karar da gwamnonin jihohi suka yi kan FG da CBN game da hana amfani da tsaffin naira.
Shugaban kasa ya yi wa hukuncin Kotun koli hawan kawara wajen dawo da tsohuwar N200. Muhammadu Buhari ya dauki matakin da ya ci karo da hukuncin Alkalan kasar.
Sayen kuri’un talakawa ya jawo Gwamnoni ba su goyon bayan canza kudi. Shehu Sani ya ce tsarin ya gamu da adawa ne saboda an fito da shi kafin shirya zaben 2023
Gwamnatin tarayya na neman ayi sulhu kan shari’ar canjin kudi. Nasir El-Rufai ya fadi dalilin Gwamnonin Jihohi na kin yin sulhu da Gwamnatin tarayya kan batun.
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sake maka Gwamnatin Tarayya da Babban Bankin Najeriya (CBN) a kotu kan wa’adin canjin kudi, saboda abin da suka kira bijire wa kotu.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa ba zai amince Buhari ya kara wa'adin da ya ke son sakawa na tsawaita wa'adin daina amfani da kudi ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari