Nasir Ahmad El-Rufai
Bukola Saraki ya ba Gwamnoni da za su sauka lakanin rayuwa bayan an bar fadar gwamnati, ya fadawa Gwamnoni masu barin-gado abin da ke hada rikici bayan an sauka
Wani na-kusa da Asiwaju Bola Tinubu ya yi bayani kan shirin Gwamnati mai zuwa, ya ce Bola Tinubu zai yi sakayya ga Gwamnoni masu barin-gado da suka taimake shi.
A ranar Larabar nan 10 ga watan Mayu ne dai mai dakin gwamna El-Rufai Hajiya Ummi Garba El-Rufai ta haifo masa santaleliyar budurwa, wacce hotunanta su ka karad
Gwamnan jihar Kaduna mai barin gado Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ba zai rika zuwa Kaduna ba sai idan idan ta kama dole bayan ya kamalla wa'adisa.
Idan an canza Gwamnati a Najeriya, Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce ba zai karbi matsayin Ministan babban birnin tarayya a gwamnatin Bola Tinubu ba.
Gwamna El-Rufai na jihar Kaduna ya magantu game da jita-jitar da ake yadawa kan cewa yana neman a bashi kujera a mulkin Tinubu da za a fara nan ba da jimawa ba.
Gwamnan jihar Kaduna, El-Rufai ya yi watsi da rade-radin cewa yana kamun kafa don samun mukamin shugaban ma'aikatan shugaban kasa a majlisar Sanata Bola Tinubu.
Wasu jami’an gwamnatin tarayya sun yi karar Nasir El-Rufai a kotu saboda ya rusa sashen makarantar FGC Malali, zai fallasa dalibai da malamai ga rashin tsaro.
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari