Nasir Ahmad El-Rufai
Gine-gine 644 aka tabbatar da za su je kasa saboda an sabawa doka a Legas. Akwai gidaje sama da 700 da rushe-rushen zai shafa, hukuma ba za ta ruguza su kaf ba.
Akwai wasu gwamnonin jihohi da ake tuhuma da rashin zama a garuruwansu,. An kawo jerin Gwamnonin APC da PDP da su ke mulki daga wajen Jihohinsu a Najeriya.
Dikko Umaru Radda ya yi koyi da Malam Nasir El-Rufai wajen yin aiki da matasa, yanzu ya jawo Khalil Nur Khalil mai shekara 30, ya nada a matsayin Mai bada shawara.
An kawo 'yan siyasa da matasan da shugaban kasa ya yi niyyar ba mukami, ya canza shawara. Shugaban ya sanar da nadin mukami, sai kwatsam ya janye mukamin.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Gwamnan Kaduna ya zabi Dr. Abdulkadir Mayere a matsayin sabon Sakataren Gwamnati. Uba Sani ya fitar da sanarwa ta musamman ta ofishin Sakatarensa na yada labarai.
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Sabon minista da ya maye gurbin Nasir El-Rufai daga jihar Kaduna, Balarabe Abbas Lawal ya ce gajiya ce ta sa ya fadi a majalisar Dattawa yayin da ake tantance shi.
An shiga cikin rudani a majalisar dattawan Najeriya a lokacin da ake bakin aiki. Wakilin Jihar Kaduna ya fadi ana kokarin tantance sababbin Ministocin kasar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari