Musulmai
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya jagorancin sallar idin karamar sallah yau Talata bisa hujjar cewa an ga wata a wurare da dama a Jamhuriyar Nijar da Najeriya.
Malam Gidado Abdullahi ya bayyana muhimmancin sallar idi a musulunci tare da bayani akan yadda za'a warware matsalolinta. A gobe ne za a yi wannan sallah a duniya.
Gwamnatin Jigawa ta kafa kwamitin da zai gudanar da bincike kan yadda aƙa ƙashe kuɗin da aka ware domin ciyar da mabuƙata a watan Ramadan a Babura.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da kara Alhamis 11 ga watan Afrilu a matsayin ranar hutun domin gudanar da bukukuwan sallah bayan rashin ganin watan Ramadan.
Rundunar 'yan sanda a birnin Tarayya Abuja ta tabbatar da kama matasa biyar kan zargin sace waya kirar 'iPhone 13 pro' a masallacin Annur da ke birnin.
Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar na III, ya bayyana cewa babu wani rahoton ganin wata, za a cika azumi 30 a yi sallah jibi a Najeriya.
Hukumomin Saudiyya sun bayyana 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar Sallah Karama. Wannan ya kawo karshe kuma ya tabbatar da gaskiyar hasashen masana a Ramadan.
Dole sai an cika azumi talatin a Najeriya saboda wata bazai bayana ba ranar Litinin, masana ilimin taurari. Sun gargadi 'yan najeriya akan yin sallah ranar Talata
Ana shirin gudanar da bukukuwan sallah a jihar Kano, rundunar ‘yan sanda ta bankado shirin wasu kungiyoyin addini da siyasa kan kawo tsaiko a zaman lafiyar jihar.
Musulmai
Samu kari