Masu Garkuwa Da Mutane
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatad a mambobinta biyu, kan zargin da ake musu cewa sun da alaka da yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka addabi.
Masu garkuwa a ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun fara tambayar dafaffen abinci a matsayin kuɗin fansa. Ƴan bindigan sun janye kai hare-hare a wasu
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari ofishin 'yan sanda na Ngurore da ke karamar hukumar Yola ta Kudu inda suka sace mace mai shayarwa a g
Dalibar jami'ar Bayero da ke Kano wacce masu garkuwa da mutane suka sace a tsakar birnin Kano mai suna Sakina Bello, ta tsero daga hannun miyagun da suka sace.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun ceto mutum shida da aka sace a kan babbar hanyar Barde zuwa Keffi da ke karamar hukumar Kafanchan ta jiha.
‘Yan bindiga sun saki Air Vice Marshal Sikiru Smith mai ritaya, wanda aka yi garkuwa da shi ranar Litinin, 27 ga watan Satumba, a yankin Ajah da ke jihar Legas.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da Dr Ibrahim Garba Musa, babban sakatare a ma'aikatar sufuri ta jihar Neja, a ranar Juma'a, 1 ga watan Oktoba tare da jikarsa.
Wasu mutane da bindigu da ake zargin 'yan fashin daji ne sun kona mutane 10 da ransu a garin Kachiwe da ka mazabar Sarkin Pawa a karamar hukumar Munya na jihar
Sanata Mohammed Sani Musa mai wakiltar yankin Neja ta gabas ya bukataci Shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya nuna halin ‘rashin tausayi’ a kan 'yan fashin daji.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari