Masu Garkuwa Da Mutane
Dalibai da Malaman makarantar sakandaren gwamnatin tarayya FGC, Birnin Yauri, jihar Kebbi, guda 27 da Malami uku sun samu kubuta daga hannun tsagerun yan bindig
Mahara sun kai hari gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, sannan suka yi awon gaba da wani kanin matarsa mai suna Hussain da matar makwabcinsa.
Shehu Rekeb, gagararren dan bindiga a Sokoto ya sanar da cewa sun kai farmakin Goronyo ne saboda Fulani 'yan uwansu da ake kashewa babu kwakwkwaran dalili.
Sarkin Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ce zuwa yanzu sun ga amfanin matakan da gwamnatin jihar ke dauka kan yan bindiga.
Rundunar tsaro ta NSCDC ta yi ram da wani matashi mai suna Ifeanyi Joseph dan shekara 21, bisa zarginsa da yin garkuwa da dan wani Sufeton 'yan sanda a Abia.
Jami'an tsaron hadin guiwa sun tattaru inda suka yi arangama da 'yan ta'addan a Kwanan Bataru da ke wajen garin Fatika ta karamar hukumar Giwa, suka yi artabu.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kano sun cafke wasu matasa 3 da ake zargi da garkuwa da mutane a kwatas din Sharada. Sun ce a basu N2m ko su sace magidanci.
Bayan watanni kadan da Bello Turji, shugaban 'yan bindiga ya bar sansaninsa da ke Zamfara zuwa Sokoto, Halilu Sububu ya bi ayari inda ya koma Gwalama a Sokoto.
Ingila ta ce 'yan Boko Haram sun fi son sace wadanda ba 'yan kasar nan ba inda suka ja kunnen 'yan kasar su da tafiya zuwa jihohi 12 na Najeriya kan tsaro.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari