Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni sun bayyana cewa wani mai neman takarar majalisar dokokin jihar Enugu a zabe mai zuwa Mista Akaolisa Ogbe ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin.
Yan ta’adda sun kashe uku daga cikin mutane 26 da aka sace daga kauyen Ungwan Bulus sannan sun yi barazanar kashe sauran da suka rage idan ba a biya fansa ba.
Iyalan Yahaya Hassan Musa, dan kasuwa mai shekaru 39, sun shiga zaman makoki bayan an gano gawarsa a wani daji awanni bayan wadanda suka sace shi sun karbi Nair
An taa kura a ranar Litinin a yankin Idi-Ori da ke Abeoukuta a karamar hukumar Abeokuta ta arewa a jihar Ogun yayin da wani mutum ya gane wanda ya sace shi.
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wata matashiyar budurwa mai suna, Tina Moses, a ranar Juma'a ana gobe zaa daura mata aure da angonta a jihar Kaduna.
Bayan shafe kwanaki 18 a tsare, sarkingarin Bukpe da ke karamar hukumar Kwali a Abuja, Alhaji Hassan Shamidozhi, ya sami 'yanci. An biya fansa kafin sakinsa.
Wadanda suka sace Hassan Shamidozhi, basaraken Bukpe na karamar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja, sun ba iyalansa wa’adin sa’o’i 24 su biya fansarsa.
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari