Masu Garkuwa Da Mutane
Wata mata mai matsakaicin shekaru tana hannun hukuma bayan ta yi yunkurin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 a Jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Dalibin, Ba
Wasu gungun mutane sun amsa cewa suna da hannu cikin sace mutane da aka yi a baya-bayan nan a babban titin Legas zuwa Ibadan wacce ta yi sanadin mutuwar wani mu
Masu satar mutanen da suka yi garkuwa da yan uwan malamin jami'ar nan na jihar Zamfara sun nemi a biya su naira miliyan 70 a matsayin kudin fansar sako su.
Wani sabon batu ya sake fitowa game da shari'ar da ke tafe tsakanin gwamnati da mutanen da suka kashe wata yarinya mai shekaru biyar a Kano, Hanifa Abubakar.
Adamu Aliero, sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya kwatanta garkuwa da mutanen da ke ta karuwa a kasa a matsayin abin kunya ga Najeriya, The Cable ta ruwaito
Masu garkuwa da mutane da yan bindiga sun kwace titin da ke tsakanin Uturu na karamar hukumar Isiukwiato dake jihar Abia zuwa karamar hukumar Okigwe na Imo.
Rundunar hadin guiwan sojoji da 'yan sanda ta ceto mutane 32 da aka yi garkuwa da su daga bangarori daban-daban na jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin.
Likitan Bello Turji ya shiga hannu, amma ya ce ya tuba tun tuni kafin ya shiga hannu a wannan lokacin da 'yan sanda suka kama shi a wani yabkin jihar Sokoto.
Rundunar yan sanda a jihar Nasarawa ta ce ta ceto wani tsohon kansila da aka yi garkuwa da shi, Mista Anthony Duke Effiom, a ranar Lahadi, 30 ga watan Janairu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari