Masu Garkuwa Da Mutane
Ameerah, yar malaman Kwalejin Fasaha ta Kaduna, Kad Poly, Dr Ramatu Abarshi, da aka sace ta shaƙi iskan yanci bayan kwana 38 a hannun yan bindiga. An sako ta ne
Kungiyar yan kasuwa na Jihar Bayelsa ta koka kan karuwar sace yan kasuwan Igbo da ake yi a jihar a watanin baya-bayan nan, tana mai cewa hakan ya tilastawa wasu
Miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da mutane masu yawan gaske bayan sun farmaki matafiya a kan hanyar babbar titin Kaduna zuwa Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
'Yan ta'addan da suka sace fasinjojin da ke jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din 2022, sun sake sakin sabon bidiyon wadanda suka sace.
Za a ji An kama wani Nnahadi Michael a kauyen Ebenator-Udene da ake zargi da hannunsa wajen kisan wani ‘dan majalisa mai-ci a jihar Anambra, Okechukwu Okoye.
Tare da taimakon jami'an tsaro na jihar Adamawa, an gano inda 'ya'ya 8 na 'yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Kaduna suke da taimakon Tukur Mamu.
An sace 'yar takara a karkashin jam'iyyar APc da ke hararo yin wuf da tikitin mazabar Qua'an Pan ta kudu da ke jihar Filato a zaben 2023, Na'anyil Magdalene.
Miyagun ‘Yan bindiga sun yi alkawarin cigaba da kashe ‘Yan Majalisan Anambra. An tsinci wata takarda da ta ce ‘yan bindigan za su cigaba da kashe ‘yan majalisa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari