Masu Garkuwa Da Mutane
Mai gabatar da kara, a yayin da take karantawa Jamila rahoton farko na bayanai, ta yi zargin cewa ta boye wacce aka sace a gidanta na tsawon kwanaki biyar.
Rahotanni sun kawo cewa iyayen mutumin da ake zargi da kashe Hanifa Abubakar mai shekaru 5, Abdulmalik Tanko, sun gudu sun bar gidansu kan tsoron kai masu hari.
Rahoton da muke samu yanzun daga jihar Bayelsa sun nuna cewa wasu yan binduga da ake zaton masu garkuwa ne sun yi awon gaba da ɗan uwan Jonathan a kofar gidansa
Yan sandan Anambra sun kaddamar da sunayen wasu mutane 21 da ake nema ruwa a jallo kan kisan wasu mutane biyu a garin Ogwuaniicha da ke karamar hukumar Ogbaru.
Bayan ceto kwamishinansa daga hannun yan bindiga, Gwamna Douye Diri na Bayelsa ya sauke babban sarkin garin Otuokpoti da ke karamar hukumar Ogbia ta jihar.
'Yan bindiga masu tarin yawa sun kai farmaki karamar hukumar Rafi ta jihar Neja, a wannan karon sun sheke mutum 1 yayin da suka yi garkuwa da wasu mutum 15.
Sanata mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau, ya sha alwashin daukar mataki da kan sa kan kisan gillar da aka yi wa Hanifa, 'yar shekara 5.
Kungiyar Mafarauta da jami'an yan sandan jihar Adamawa sun kakkabe wasu yan fashi daga mafakarsu a yankin Gangtum da ke karamar hukumar Ganye ta jihar Adamawar.
Kungiyar tuntuba ta arewa wato ACF ta yi Allah wadai da mutuwar Hanifa Abubakar, da ake zargin shugaban makarantarsu da kashe ta bayan ya sace ta a jihar Kano.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari