Masu Garkuwa Da Mutane
Shugaban kasar Faransa ya ce a yanzu haka sojin Jamhuriyar Nijar sun yi garkuwa da jakadan kasar, tare da hana kai masa abinci a ofishin jakadancin kasar.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Usman Umaru da wasu mutane biyu a karamar hukumar Jos ta Gabas da ke jihar Plateau.
Masu garkuwa da mutane sun auka gidan ‘dan sanda, sun yi gaba da iyalin jami’in tsaro. Majiyoyi sun shaida cewa masu garkuwa da mutanen sun zo ne da makamai.
Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta cafke masu garkuwa da mutane da fashi da makami mutum 32 a jihar. Hukumar ta kuma karrama jami'an da suka cafko miyagun.
Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci
Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmakin rukunin gidaje a yankin Kuchiko da ke Abuja inda suka awon gaba da wani a yankin.
Matasa a jihar Zamfara sun yi garkuwa da matan 'yan bindiga a yankin Birnin Magaji, sun sha alwashin cewa ba za su sake su ba har sai an sake musu 'yan uwa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari