Maiduguri
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta fara gudanar da bincike bayan kwamishinan jihar ya yi mutuwar bazata a cikin gidansa da ke birnin Maiduguri, babban birnin jihar.
Cincirindon matasa da suka taru a gefen titi ne suka cinnawa hoton mawaƙi Davido wuta a Maiduguri. Matasan sun nemi mawaƙin ya fito ta kafafen sadarwa ya ba.
A ranar Juma'a ne jami'an yan sanda suka kama wani mutum mai suna Abdullahi Isa kan kange matarsa da yunwa na tsawon shekaru biyu a Maiduguri, jihar Borno.
Kwamishinan Gyara da Farfado da Gine-gine na jihar Borno, Mustapha Gubio yace zai yi wahala su dawo da tubabbun ‘yan Boko Haram cikin al’ummar su nan kusa.
Dakarun sojoji sun kai sumame wasu gidajen karuwai da ke a birnin Maiduguri na jihar Borno. Sojojin sun kulle gidajen sannan suka tasa keyar wasu mutane a wurin
Komai yayi tsanani maganin sa Allah, Jihar Borno ta Bayyana Wani Gagarumin Aikin Cigaba da Zatayiwa Yan Gudun Hijrah 20,000 da Kauyuka 3 Kamar Yadda Gwamnan
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Yan Boko Haram Yunwa Da Hare-Hare Yasa Sun Koma Sace Mutane Tare Da Neman Kudin Fansa Dalili Da Yasa Boko Haram Sunyi Awon Gaba da Wasu Matafiya Guda 7 A Borno
Tirkashi: Yan Sandan Borno Sun Samu Nasarar Cafke Ɓarayi Guda Hamshin da Sukai Sace-Sacen Kaya a Gobarar Data Afkawa Babbar Kasuwar Nan ta Maiduguri Monday
Maiduguri
Samu kari