Kananan hukumomin Najeriya
Jam'iyyar APC ta dakatarb da shugaban karamar hukumar Suleja da ke jihar Niger, Gambo Ibrahim kan zargin rashin ladabi da biyayya da kuma cin zarafin ofishinsa.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta dauki mataki kan wasu kansiloli guda takwas da suka tsige shugaban majalisar karamar hukumar Kagarko, dakatarwar ta din-din-din.
Olusegun Obansanjo, ya bayyana yadda ya ki ba INEC cin hanci a zaben kananan hukumomin jihar Ogun a shekarar 1998, lamarin da ya ja jam'iyyar PDP ta sha kaye.
Akalla mutane takwas ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da su a jihar Taraba. Gwamnan jihar ya magantu.
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da ciyaman na ƙaramar hukumar Gwale, Khalid Ishaq Diso bisa zargin sayar da kayayyakin gwamnati ba bisa ƙa'ida ba.
Kansiloli a ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas da ke jihar Ogun, sun sanar da dakatar da shugaban ƙaramar hukumar, Wale Adedayo. Hakan ya biyo bayan zargin da.
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin jihar uku bisa zarginsu da aikata almundahana a yayin gudanar da harkokin.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya sanar da rushe dukannin shugabannin riko na kananan hukumomin jihar Bauchi. Sanarwar ta fito ne ta hannun sakataren.
Gwamnan Umar Bago Mohammed na jihar Neja ya bayar da tabbacin cewa mata ne za su rike mataimakan shugabannin kananan hukumomi a karkashin gwamnatinsa, inda.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari