Kananan hukumomin Najeriya
Gwamnatocin mataki uku a Najeriya sun samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga asusun tarayya a 2023 sakamakon cire tallafin man fetur da Bola Tinubu ya yi a watan Mayu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya mika sunayen ‘yan kwamitin riko 17 na kowace karamar hukumar jihar ga majalisar dokokin jihar domin tantancewa.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Usman Ododo, ya kori wani shugaban riko na karamar hukumar Ofu. Gwamnan ya kori shugaban ne bisa zargin cin hanci da rashawa.
Kungiyar SERAP ta maka gwamnonin Najeriya tare da ministan babban birnin tarayya kara a gaban kotu kan kudaden da ake warewa kananan hukumomi a kasar nan.
Majalisar dokokin jihar Osun ta dakatar da shugaban karamar hukumar Ede ta Kudu, Mr. Lukman Afolabi saboda furta kalaman cin mutunci ga kakakin majalisar jihar.
Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno, ya umurci dukkanin ciyamomin kananan hukumomin jihar da su rinka sa hannu a na'urar shaidar zuwa aiki sau hudu a rana.
Gwamnatin Abba a jihar Kano ta fara rabon tallafin kayan abinci da suka hada da shinkafa ga ma'aikatan kananan hukumomi don rage radadin janye tallafin man fetur.
Akalla naira biliyan 1.95 gwamnatin jihar Zamfara ta ware don sake gina fadar sarakuna 18 da ke a fadin jihar, da nufin daga darajar masarautun gargajiya.
Wani mutum dan jihar Yobe, ya fara wani tattaki akan keke daga Damaturu zuwa jihar Delta don ganawa da Gwamna Sheriff Oborevwori, zai yi tafiyar kilo mita 1,200.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari