Jihar Legas
Mutum 1 ya mutu, wasu da dama sun jikkata a wasy hadarurruka guda biyu da suka faru daban daban a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a ranar 24 ga watan Mayu.
Hukumar yaki da fasa kauri ta Najeriya reshen Marine a jahar Legas ta bayyana ta kama haramtattun kaya da aka shigo dasu Najeriya da darajarsu ta kai N1.06bn.
Kwamishinan lafiya na jihar Legas, Farfesa Akin Abayomi, ya ce gwamnatin jihar na kashe tsakanin N40,000 zuwa N50,000 a kan kowanne gwajin da ake wa mutum daya.
Masu gidajen biredi na jihar Legas sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta shiga lamarinsu a kan yadda kayayyakin aikinsu ke tashi.Hakan zai iya shafar farashin.
Kungiyar likitocin Najeriya, NMA, reshen jahar Legas ta umarci yayanta su fara yajin aikin sai yajin aikin sai ‘baba ta ji’ daga karshe 6 na yammacin Laraba.
Wata tawagar 'yan sanda a karakshin jagorancin CSP Yahaya Adesina, DPO na ofishin Ilemba Hausa Division, ta samu nasarar kama sojojin bogin da su ka harbe saja
Gwamnan Jihar Legas ya fara tunanin bude dakunan ibada da wuraren kasuwanci nan gaba kadan. Za a bude jihar ne duk da COVID-19 ta harbi mutum 2500 kawo yanzu.
NCDC ta ce ya zuwa karfe 11:10 na daren ranar Lahadi, 17 ga watan Mayu, akwai jimillar mutane 5959 da aka tabbatar da cewa suna dauke da kwayar cutar covid-19
Wata mata mai shekaru 37 da ke fama da cutar korona ta haifa yaro Namiji a asibitin koyarwa na jami'ar jihar Legas da ke Idi-Araba. Hukumar asibitin ce ta sanar
Jihar Legas
Samu kari