Jihar Legas
Sarkin Kano na 14, kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya ba 'yan Najeriya shawarin irin shugabannin da ya kamata su zaba a zaben 2023 mai zuwa.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta musanta yunkurin ruguza tsarinta domin hada kai da sauran jam'iyyun siyasa, Daily Trust ta ruwaito a yau Alhamis.
Rahoton da ke fitowa daga jihar Legas ya bayyana cewa, mutum daya ya mutu yayin da 10 suka jikkata a wani artabu tsakanin mabiya addinin gargajiya da kirista.
Shugaban jam'iyyar NNPP na kasa, farfesa Rufa’i Alkali, ya ce jam’iyyar ba zai yiwu a jefa jam'iyyar cikin cece-kuce ba saboda yunkurin ficewar Shekarau a NNPP.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta bayyana hakan, inda tace tankin ya danne mutanen biyu ne Ladi Lak da ke Bariga jihar Legas a daren Lahadi.
Wasu tsageru da ba'a san ko su waye ba a sun bindige hadimin shugaban ƙaramar hukumar Oshodi-Isolo har lahira a jihar Legas a wurin shagalin karin shekara.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan ganin bidiyon wani gida mai dakuna uku da ake bayar da hayarsa a kan naira miliyan 2.7 duk shekara a jihar Lagas.
Masu sayar da kwayoyi a kusa da tashan jirgin kasa na Legas sun ce yan sanda da wasu jami'an hukumomin tsaro na cikin wadanda ke siyan kwayoyi irinsu Tramdol.
Jami'an tsaron gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu sun yi ram da ani direba da ke tuki ba bisa ka'ida ba a kan titi. Direban ya bar motarsa sannan ya gudu.
Jihar Legas
Samu kari