Jihar Legas
Kamar yadda alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa (NCDC) ya bayyana na ranar Litinin, 27 ga watan Yulin 2020, sabbin mutum 648 sun harbu da korona.
Kamar yadda Legit.ng Hausa ke kawo maku rahotanni daga hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa (NCDC) a kan annobar COVID-19, a yau Lahadi, 26 ga watan Yulin 2020
Alkalumman hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa na ranar Asabar, 25 ga watan Yuli, sun bayyana cewa sabbin mutum 438 sun sake harbuwa da korona a Najeriya.
Akin Abayomi, kwamishinan lafiya na jihar Legas, ya ce gwamnati na kashe tsakanin N500,000 zuwa N1 miliyan a kan kowanne mai cutar korona a idan ta tsananta.
A cikin takardar karar da ya shigar a gaban kotun, Nnoli ya bayyana cewa rashin nada sauran alkalan "babbar saba doka ne, saboda ya sabawa sashe na 231(2) na ku
Kazalika, ofishin babban mai binciken ya bankado yadda hukumar makarantar ta biya wasu ma'aikata 52 N36m a matsayin kudin sutura, kuma an tura kudin ne asusun
Ya kara da cewa kungiyarsa ta na aiki tukuru domin kafa wata sabuwar jam'iyyar hadaka da za ta fito da dan sabon dan takarar shugaban kasa da zai kawowa Najeriy
Ajimobi ya rasu a ranar Alhamis 25 ga watan Yuni, shekarar 2020 sakamakon cutar da ake zargin COVID-19 ce; wato coronavirus. Tsohon gwamnan ya mutu ne yana da
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan siyasan APC da PDP da ake yi wa hangen kujerar Sanatan Legas. Daga ciki akwai A. Ambode, Abike-Dabiri, da Sanata Gbenga Ashafa.
Jihar Legas
Samu kari