Jihar Legas
‘Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan inda suka budewa motar bas mai mazaunin mutum 18 wuta.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA ta damke wasu ‘yan kasuwar Fakistan a filin jiragen sama na Murtala Muhammad a Legas da 8kg na hodar iblis.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta bakin kakakinta Benjamin Hundeyin ya sanar da cewa nutsewa a ruwa ne sanadin mutuwar Ifeanyi Adeleke, dan mawaki Davido.
Gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu wanda ya kasance dan kirista ya burge yan Najeriya da dama yayin da aka gano shi yana karanta Fatiha a wani bidiyo.
Jami’an hukumar kashe gobara a halin yanzu suna ta gwagwarmaya tare da kokarin kashe mummunar gobarar da ta tashi a kasuwar teloli dake bayan Tajuosho a Legas.
Wani gini dake Adeola Odeku a Victoria Island dake jihar Legas a halin yanzu yana nan yana ci da wuta. An gano cewa ya lamushe rayuwar mutane da ababen hawa.
Rundunar yan sandan jihar Lagas ta cika hannu da dukkanin ma'aikatan gidan shahararren mawaki Davido domin su amsa tambayoyi kan mutuwar dansa, Ifeanyi Adeleke.
Cocin Anglican, reshen jihar Legas, ta sanar da rasuwar Archbishop na Ecclesiastical Province na Legas, Most Rabaran Bamisebi Olumakaiye. An sanar da rasuwar Mo
An dakatar da tashin jiragen safe yayin da aka bar fasinjoji cikin damuwa sakamakon rufe filin sauka da tashin jiragen sama da Murtala Muhammad dake Legas.
Jihar Legas
Samu kari