Jihar Legas
Amdalat Taiwo Pedro mata ce da mijinta ya mutu amma take sana’ar kwashe bola a titinan Legas a kokarinta na samun abinda zata ci da kula da kanta da jikoki.
Jami'an hukumar yaki da rashawa ta EFCC sun kama wani dan shekara 29 mai suna Ume Ifechukwu Clinton saboda sojan gona, damfara ta kwamfuta da karbar kudi ta han
Jami’an rundunar yan sandan Najeriya sun harba barkonon tsohuwa don tarwatsa matasan da ke bikin tunawa da zanga-zangar #EndSARS a Lekki tollgate a yau Alhamis.
Rikici ya barke a ranar Laraba tsakanin wasu da ake zargin yan daban tashar mota ne da wasu yan kasuwa a shahararren kasuwar Alaba da ke Ojo a Legas. A kalla wa
Hankula sun tashi a shahararriyar kasuwar Alaba International dake yankin Ojo ta jihar Lagas a ranar Laraba, yayin da aka kara tsakanin bata gari da yan kasuwa.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa duk jam'iyyar dake takara da jam'iyyar All Progressives Congress APC a jihar Legas tana batawa kanta lokaci.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana goyon bayansa kan kudirin tazarcen takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo Olu. Yayi watsi da ‘Dan Takarar PDP.
Hukumar yan sanda reshen jihar Legas ta tabbatar da mutuwar wani mutumi wanda ya je ya kama ɗakin Otal tare da wata mace mai zaman kanta a yankin Lagos Island
Wani Malamin makaranta, Malam Adekoya Raheem, ya zama gwarzon malamin shekarar 2022 na yankin Education District IV dake jihar Legas, Kudu maso yammacin Najeriy
Jihar Legas
Samu kari