Jihar Legas
Gwamnan Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bada umarnin a daina banbanta malaman makaranta a wajen biyan alawus na rage raɗaɗi N35,000 ga ma'aikata.
Ana so Abba Kabir Yusuf ya rabu da batun gadoji, jirgin kasa ake bukata a Kano. Bashir Ahmaad yana ganin aikin jirgin kasa ya fi muhimmanci a kan karo gadaje a Kano.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya caccaki zanga-zangar da NLC ta yi, inda ya ce ba zai yiwu ƙungiyar ta fara yaƙi da gwamnatin watanni tara kacal ba.
Mai gwagwarmayar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho ya shiga matsala kan gargadin da kungiyar Yarbawa ta yi masa.
Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas LASWA ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 4 tare da ceto wasu 11 a hatsarin jirgin ruwan da ya afku ranar Litinin.
Fitaccen mawaki, Akinbiyi Abiola Ahmed ya fadi abubuwan da ya aikata a baya marasa kyau inda ya tabbatar da cewa har kwacen adaidaita sahu ya yi.
Wata kotu da ke zamanta a jihar Legas ta tura wata mata da aka gani a cikin faifan bidiyo tana cin zarafin wata jami'ar 'yar sanda zuwa gidan gyaran hali.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta samu nasarar tarwatsa wata kungiyar masu safarar miyagun kwayoyi zuwa kasashe da dama.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Jihar Legas
Samu kari