Jihar Legas
Wani Malamin makaranta, Malam Adekoya Raheem, ya zama gwarzon malamin shekarar 2022 na yankin Education District IV dake jihar Legas, Kudu maso yammacin Najeriy
Wani mutum mai shekaru 37 mai suna Godwin Idumu ya gurfana gaban wata kotun majistare a Ikeja dake jihar Legas bisa zarginsa da bibul hudu masu kimar N72,230.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, a ranar Laraba, ya kaddamar da ofishin jam'iyyar a Jihar Legas. A wurin bikin kadamarwar ofishin d
Oloja na Epe, Oba Kamoroudeen Animashaun, ya nesanta kansa daga takarar mataimakiyar gwamna da matarsa, Olori Morenike Abeni Animashaun ke yi a karkashin jam'iy
A kalla mutum 101 da ake zargin ‘yan ta’addan Boko Haram ne ake zargin an saki daga gidan yarin Kirikiri dake jihar Legas saboda karbo fasinjojin jirgin kasa.
Oluwagbadura ya bayyana yadda ya kwashi hannunsa a hannun wasu ‘yan sanda wadanda su ka tatse shi a Soliki,Aguda a Legas, inda su ka tilastasa fitowa da N100k.
An nada Farfesa Folasade Ogunsola a matsayin mace ta farko da ta fara zama shugaban jami'ar Legas (UNILAG). Ogunsola ta yi nasara ne cikin mutane bakwai da aka
Gwamnan jihar Lagas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana cewa gwamnatinsa na kokarin yiwa ma’aikatan gwamnati karin albashi saboda tsadar rayuwa da ake fama a kasar.
An kama wani mutum mai matsakaicin shekaru, Onyedinka Esiala, dan asalin jihar Enugu. An kama shi a ranar Laraba yana amfani da yara masu ciwon ciki na karya do
Jihar Legas
Samu kari