Jihar Legas
Hukumar EFCC, ta gurfanar da wani Ishaq Abubakar gaban Mai Shari'a P.Lifu na Kotu Trayya da ke zamanta a Ikoyi, kan laifuka 11 da suka shafi intanet. The Punch
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya jajanta wa iyayen daliban da suka mutu a hatsarin babbar mota a jihar Legas. Ya kuma yi addu'ar Allah ya jikansu.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta bayyana adadin mace-mace da aka samu da kuma adadin wadanda suka jikkata a hatsarin mota da ya faru jiya Talata 7 ga wata.
Birkin wata babbar mota ya balle inda ya bi kan wasu yara 'yan makaranta 13 a wani yankin jihar Legas. Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, lamarin ya faru yau
A makon nan ne aka samu wani abin alhini da ya faru da wasu iyalai a jihar Legas. An tsinci gawarwakin 'ya'yansu a cikin wata mota ba a san dalilin mutuwarsu ba
Wani mutum a Legas ya kashe wani mai shago da ke sayar da sigari saboda canjin N50 kacal da ya zo karba amma rikici ya barke tsakaninsu da mai shagon kuma ya ma
A rahotanni da muke samu, an ce wasu yara sun mutu yayin da suke wasa a cikin wata mota a wani yankin jihar Legas. An ce an tura yaran zuwa makarantar Islamiyya
Jami'iyyar APC mai mulki reshen jihar Legas tace rashin sa'ar PDP a jini yake, sauya shekar kungiyar Lagos4Lagos ba zai sauya komai ba a kowane zabe aka fafata.
Gwamnatin jihar ta rufe Kwalejin Dowen ta Lekki Phase 1 don samun damar bincike akan mutuwar wani dalibi, Sylvester Oromoni Jnr, wanda ake hasashen ya mutu ne
Jihar Legas
Samu kari