Labarin Sojojin Najeriya
Wani soja dan asalin jihar Delta mai suna Egitanghan G ya sha alwashin cewa za su dauki fansa kan kisan sojoji 17 da wasu bata gari suka yi a jihar Delta.
Wani matashi ya yi bidiyo inda ya fadi dalilin da ya sa aka kashe sojoji a kauyen Okuama na jihar Delta. Matashin ya ce ba wanzar da zaman lafiya suka je ba.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheke 'yan ta'adda mutum biyu tare da ceto mutum hudu da suka yi garkuwa da su a jihohin, Filato, Zamfara da Imo.
Olorogun Sleek Oshare, wani shugaban al'umma a jihar Delta, ya ce rikicin gona ne ya jawo aka kashe sojoji a jihar. Ya roki gwamnati da ta gudanar da sahihin bincike
Majalisar dattawa dattawa ta buƙaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta biya diyya ga iyalan sojojin da aka kashe a Delta tare da kamo wadanda suka aikata laifin.
Majalisar dattawa ta bada umurnin yin bincike kan kisan gillar da aka yi wa sojoji 16 a jihar Delta. Ta bukaci a tabbatar masu hannu a kisan sun fuskanci hukunci.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta wallafa jerin sunayen dakarun sojojin da wasu matada suka kashe a kauyen Okuama, karamar hukumar Ughelli a jihar Delta.
Fusatattun dakarun sojoji sun kai farmaki kan maboyar shugaban 'yan ta'addan da ke da hannu a kisan da aka yi wa sojoji 16 a jihar Bayelsa. Sun kona gidaje.
Rahotannin sun bayyana cewa wasu sojoji dauke da muggan makamai sun mamaye yankunan gabar tekun jihohin Bayelsa da Delta a ranar Lahadi, 18 ga watan Maris.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari