Labarin Sojojin Najeriya
Bola Tinubu ya yi jawabi bayan Najeriya ta cika shekaru 64 da samun yancin kai. Ya ce an kashe jagororin yan ta'adda 300 kuma an samar da zaman lafiya a kauyuka.
Rundunar sojin saman Najeriya ta dage kan cewa ba ta kai hari kan fararen hula a jihar Kaduna ba. Rundunar ta ce 'yan bindiga ta farmaka kuma ta samu nasara.
A wani harin kwantan bauna na ramuwar gayya, yaran marigayi Kachalla Nagala sun halaka hatsabibin dan bindiga, Kachalla Mai Shayi da ke dabar Kachalla Mai Bille.
Dakarun rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar lalata wani sansanin 'yan ta'adda da ke cikin daji a jihar Kaduna. Sun hallaka miyagu masu yawa.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasara kan yan ta'adda a jihohin Arewacin Najeriya. Sojoji sun kashe yan ta'adda da dama sun ceto mutanen da aka sace.
Dakarun sojoji naa rundunar MNJTF sun samu nasarar dakile wani yunkurin kai hatin da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa dakarun rundunar sojojin saman Najeriya za su ci gaba da kai hare hare kan miyagun 'yan bindiga.
Jami'an tsaro sun samun gagarumar nasara kan 'yan bindiga a jihar Katsina. Jami'an tsaron sun yi nasarar kubutar da manoma shida da aka yi garkuwa da su.
Yan Najeriya a kafafen sadarwa sun bayyana ra'ayoyi bayan sakin Seaman Abbas da rundunar soji ta yi. Wasu sun yi kira ga sojan ya kara aure bayan samun yanci.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari