Labarin Sojojin Najeriya
Mukaddashin kwamandan rundunar soji ta 7 dake Maiduguri, ya bayyana irin taimako da goyon baya da gwamna Babagana Zulum ya yi wa sojoji ba tare da sun nema ba.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya (DHQ) ta ja kunne akan yadda ‘yan siyasa su ke yin fostocin kamfen sanye da sutturun sojoji, kamar yadda Premium Times ta ruwaito. M
Shugaban rundunar sojin saman Najeriya, Oladayo Amao, ya bukaci dakarun sojinsa su cigaba da kaddamar da hare-hare kan yan bindiga har sai dun kare baki ɗaya.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka kwamandan kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Modu Kime, wanda aka fi sani da Abou Maryam da mayakansa a wani luguden ruwan wuta.
An saki sunan wadanda aka yi wa karin girman ne bayan majalisar kolin sojojin kasa, ruwa da sama ta yi taro da Ministan Tsaro, Manjo-Janar Bashir Magashi mai ri
Bayan shan luguden wuta da ragargaza, mayakan ISWAP sun birne ‘yan uwansu guda 77 a wuraren yankin Marte, Daily Nigerian ta ruwaito. Kamar yadda rahotanni daga
Dakarun Sojoji sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addancin Boko Haram 6, sun kwato makamai da dama a wata musayar wuta da suka yi a jihar Adamawa.
Yan sanda a jihar Borno sun yi holen wata mata, Anita Yohanna, wacce aka kama dauke da harsashi za ta shiga motar haya daga garin Askira zuwa Yola, a karamar hu
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya yi kura dakarun rundunar sojin ƙasar nan su kara zage dantse wajen fatattakar ayyukan ta'addanci a Najeriya ta kowane bangare
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari