Labarin Sojojin Najeriya
Jirgin yakin rundunar sojin sama (NAF), na Operation Haɗin Kai, ya yi ruwan bama -bamai kan masu karɓan haraji a hannun mutane a wasu kauyukan jihar Borno.
Rahotanni dake hitowa daga arewacin Najeriya sun nuna cewa manyna yan bindiga sun.gamu da ajalinsu a wani harin sojoji ta sama da kuma taimakon na sojojin kasa
Wani rahoto da cibiyar bincike ta SB Morgan (SBM) intelligence ta fitar a ranar Alhamis ya nuna cewa yan ta'adda sun kashe mutum 569, ciki har da sojoji 337 a
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno, ya kai ziyarar ta'aziyya har gida ga iyalan marigayi birgediya janar Dzarma Zirkushu, a jihar Kaduna, ya basu tallaf
Shugaban rundunar sojin ƙasa, Air Marshall Isiaka Amao, ya bada tabbacin cewa lokaci kaɗai ake jira aga karshen yan ta'adda da yan bindiga a faɗin Najeriya.
Mayakan ISWAP ba su ji daɗi ba, yayin jami'an sojoji suka sake kai musu harin ɗaukar fansa bayan kashe manyan jami'an soji a kauyen Askira Uba, jihar Borno.
Rahotanni dake fitowa daga wasu yankuna a jihar Borno sun bayyana cewa jirgin yaƙin saman sojin Najeriya ya yi ruwan bama-bamai kan dandazon mayakan ISWAP.
Abuja - Hedkwatar tsaron tarayyan Najeriya ta bayyana dumbin nasarorin da dakarun soji suka samu cikin mako biyu kacan a yankin arewa maso gabashin Najeriya
Rahotanni daga jihar Borno sun bayyana cewa wasu mayakan ISWAP/Boko Haram sun kwashi kashin su a hannun dakarun soji a kan hanyar Maiduguri ta jihar Borno.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari