Labaran Duniya
Hukumar zaben kasar Libya ta fitar da sunan, Saif al-Islam, dan Marigayi Muammar Gaddafi daga cikin masu neman kujerar shugabancin kasar a babban zabe mai zuwa.
Wani kare, Gunther VI, da ya gaji dumbin dukiya ta biliyoyi ya ɗaga ɗaya daga cikin gidajen alfarman sa dake Amurka, zai siyar da shi kimanin miliyan N13m.
A wani bidiyo nmai tsawon minti biyu da dakika arrba'in da daya, tsohon limamin Ka'aba, Sheikh Adil Al-Kalbani ya bayar da cikakken gabatarwa na matsayinsa.
A jiya Saif al-Islam Gaddafi ya yi rajista a matsayin ‘dan takara a zaben shugaban kasa a Libya. Saif Al-Islam zai gwabza da su Firayim Minista, Hamid Dbeibah.
Ministan sadarwa, Isa Pantami, ya ce lambar shaidar dan kasa, NIN zai zama ginshikin tsaron Najeriya, domin da ita za a iya sanin duk wanda ya shiga intanet.
Kasar Amurka za ta bude iyakokin ta na tudu da na sama a ranar Litinin domin bakin da suka yi cikakken riga-kafin cutar Korona bayan watanni ashirin da rufe su.
Kotun ta gano cewa babu wani uzuri da za a iya yi wa matar mai shekara 28, hakan na nufin ba za a sake ta ba idan ta kammala zaman shekara 15 da aka yanke mata.
Wani magidanci wanda ya ce ya gaji da rigimar matarsa ya roki yan sanda da su kama shi su tsare shi a kurkuku domin hakan zai fiye masa zama da matarsa a gida.
Mai kudin duniya, Elon Musk, ya kalubalanci majalisar dinkin duniya ta bayyana masa yadda $6bn zai magance yunwa a duniya kuma idan tayi kai tsaye zai bada kudi
Labaran Duniya
Samu kari