Kwankwasiyya
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
Gwamnatin jihar Kano ta umarci majalisar masarautar Bichi da ta dakatar da bikin nadin sarautar Salisu Ado Bayero a matsayin hakimin masarautar..
Gamayyar shugabannin jam’iyyar NNPP sun kai ziyara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf inda suka shawarce shi yadda zai gudanar da mulki kamar Sanata Kwankwaso.
Duk da cece-kuce da matakin kotu kan rusau da Gwamna Abba Kabir ya yi, gwamnatin ta sake kafa kwamitin don ci gaba da daukar matakai kan masu saba ka'ida a jihar.
Majalisar Dokokin jihar Kano za ta dauki mataki tare da dabbaka dokar tilasta masu niyyar aure gwajin cututtuka da dama kafin daura aure a jihar baki daya.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben jihar Edo, Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi martani bayan zaben fidda gwanin jam'iyyar NNPP a jihar Edo.
Lauya mazaunin Kano, Umar Sa'ad Hassan ya bayyana yiwuwar Sanata Rabiu Kwankwaso wurin gina tafiyar siyasa mai karfi a Arewacin Najeriya kamar na Buhari.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi jami’an SSO da aka dauka don kula da ingancin ilimi a jihar kan kula da ayyukansu inda aka musu barazana kan alawus.
Kwanaki kadan bayan Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi nasara a kotu kan korarsa, jigon NNPP ya nemi hadin kan ‘yan kasa da addu'a ga Bola Tinubu don dakile matsaloli.
Kwankwasiyya
Samu kari