Kwankwasiyya
‘Dan takaran kujerar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP a zabe, Rabiu Kwankwaso ya yi wa Olusegun Obasanjo da Edwin Clark raddi a kan Peter Obi da suke marawa baya.
Sanata Chris Ngige yace wadanda ke neman shugabancin kasa sun dace. Ministan kwadagon ya kauracewa yakin neman zaben APC domin duk ‘yan takaran 2023 na shi ne
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya amince da kwamitin da zai taya shi yakin zabe a NNPP.Kwamitin na PCC ya kunshi shugabanni, majalisar BOT, da kananan kwamitoci.
A hira da Kashim Shettima a shirin fashin baki na 01/01/23, an ji Shettima ya ce ba zai zagi Rabiu Kwankwaso ba domin ya yi aiki a Kano a lokacin yana Gwamna.
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
Tsohon Daraktan yakin neman zaben Muhammad Inuwa Yahaya na Jihar Gombe a zabukan shekara ta 2011 da 2015, Musa Zubairu, ya fice daga jam’iyyar APC ya koma NNPP.
A watan Junairun 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso mai neman zama shugaban Najeriya a karkashin NNPP zai tafi kasar Birtaniya domin ya yi bayani a Chatham House.
Ganin zaben 2023 ya karaso, an ji labari shugaban Kungiyar Abia Christian Community (ACC) za ta fadawa mabiyanta ‘yan takaran da za a zaba a kowace kujerar 2023
A wata hira da aka yi, an ji asalin abin da ya sa Shugaban NNPP ya yi murabus daf da zabe. Ben Kure ya yi karin-haske a kan sabaninsa da Sulaiman O. Hunkuyi.
Kwankwasiyya
Samu kari