Zaben jihohi
Ƴan daban siyasa sun kai hari kan hedikwatar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Ƙano bayan an bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar na ran Asabar
Dauda Lawal Dare na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara. Akwai wasu muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar sa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da gwamnoni 9 waɗanda suka samu nasarar sake komawa kan kujerun su a zaɓen ranar 18 ga watan Maris 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da Kefas Agbu na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Taraba.
Wannan rahoto yana dauke ne da sakamakon Gwamnan Jihar Kaduna. Uba Sani da Isa Ashiru su na yin kan-kan-kan a Kaduna. Wanda ya yi nasara zai gaji Nasir El-Rufai
Sanata Aishatu Binani, na shirin kafa tatihi a Najeriya a kokarinta na zama gwamna Mace ta farko a jihar Adamawa karkashin APC, Fintiri na fafatukar tazarce.
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara kuma ɗan takarar ɗan majalisar dokokin jihar a inuwar jam'iyyar APC, ya rasa kujerar sa a hannun ɗan jam'iyyar PDP.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Sokoto guda 23 tsakanin Aliyu da Sa’idu Umar.
Muhammad Yushau, baturen zabe na karamar hukumar Kura, Kano ya yanke jiki ya fadi a yayin shiga hedkwatar INEC yayinda ya taho gabatar da sakamako a daren jiya
Zaben jihohi
Samu kari