Zaben jihohi
Gwamnan Zamfara ya ce duk wata rumfar zabe da ke jihar sai da aka baza soja akalla 50 domin a kai jam’iyyarsa ta APC kasa, a karshe Lawal Dauda ya yi galaba.
Shugabar jami'ar FUTO, Farfesa Nnenna Oti, ta bayyana yadda aka mata tayin makudan kudi, aka mata barazana da rai don ta canza wanda mutane suka zaɓa a Abiya.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya janye ƙarar da ya shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen sanatan Benue ta Arewa maso Yamma. Gwamnan yace ya yarda ya fadi.
Tsohon gwamnan jihar Imo ya janye daga takarar da ya shiga ta zaben fidda gwanin gwamna da za a yi a jihar nan kusa. Ya fadi dalilinsa na janyewa daga takarar.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), jihar Cross Rivers, ya bayyana cewa zai ƙalubalanci sakamakon zaɓen gwamnan jihar a gaban kotu.
Sanatan APC, Ministan Buhari, Mataimakin Gwamna sun lale N50m wajen sayen fam. Mutane da-dama sun biya N50m wajen sayen fam da nufin shiga takara a Jihohi uku.
Ƙungiyar kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Adamawa tayi wani muhimmin kira kan al'ummar jihar Adamawa yayin da ake tunkarar zaɓen cike gurbi na gwamna.
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Nasarawa ta hana jama'a gudanar da kowani nau'i na zanga-zanga a fadin jihar a kokarinta na hana karya doka da oda.
Zaben jihohi
Samu kari