Zaben jihohi
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta ɗage tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa, biyo bayan hatsaniya da ta ɓarke a tsakanin agents na jam'iyyu .
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa zai yi aiki hannu da hannu da gwamnatin zaɓabben shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na jam'iyyar APC.
An gama tattara kuri'u a Kebbi, babu wanda ya yi nasara tsakanin PDP da APC. Ratar ba za ta bada damar a ba APC nasara ba domin akwai kuri’un da aka kashe.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta gama tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Katsina guda 34, Dikko Radda da Lado.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) na ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnoni da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris, 2023 a jihar Jigawa.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), ta ayyana Seyi Makinde a mnatsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Oyo da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Sakamakon zaben gwamna ya fara fitowa a hukumance daga jihohin Najeriya, musamman jihar Oyo da ke Kudu maso Yammacin Najeriya. Ga cikakken sakamakon a nan.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ekiti yayin zaben da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ondo a zaben da aka gudanar a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Zaben jihohi
Samu kari