Labaran garkuwa da mutane
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce masu daukar doka a hannunsu, rike makamai ba bisa ka’ida ba da kuma cin gajiyar rashin tsoro za su fuskanci hukun
Akalla ‘yan gudun hijira 11 galibi mata da kananan yara ne suka samu munanan raunuka a yammacin ranar Alhamis, yayin da wasu ‘yan ta’adda da ake kyautata zaton
‘Yan sandan sun kuma kwato bindigu kiran AK47 da Ak49 dauke da alburusai masu da wata motar aiki da ‘yan bindigan ke amfani da su wajen gudanar da munanan ayyuk
Za a jiokunbo Ajasin ya jagoranci zanga-zangar da aka shirya a farkon makon nan a Oyo. Ajasin yaro ne a na tsohon gwamnan jihar Ondo, Marigayi PA Ade Ajasin.
A wani sabon hari da aka kai wasu kauyukan da ke karkashin karamar hukumar Danko/Wasagu a jihar Kebbi, wasu ‘yan bindiga akalla 200 sun kai hari tare da kashe w
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani dan jarida dan asalin Umuahia mai suna Chuks Onuoha na yankin Kudancin Najeriya
Masu garkuwa da mutane a Zamfara sun bukaci a biya su kudin fansa naira miliyan 145 domin a sako wadanda suka sace a cikin makon nan, wato ranar Asabar....
Dakarun runduna ta 26 Task Force Brigade, a ranar Talata, sun gano wata wata Mary Ngoshe, wacce a cewar rundunar sojin Najeriya, tana daya daga cikin ‘yan matan
Da farko 'yan bindigan da suka tare masu dawowa daga wajen daurin aure a hanyar Sokoto sun ce sai kowa ya biya N5m. Daga baya aka rage kudin fansar zuwa N60m.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari