Labaran garkuwa da mutane
Wasu da ake zaton‘yan bindiga ne sun sake kai farmaki inda suka yi nasarar sace wasu ‘yan kasuwa 50 a hanyar Sokoto-Gusau suna dawowa daga wani daurin aure.
Jihar Kaduna - Yan ta'addan da suka kai har jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sako wasu daga cikin mutum sama da sittin da suka kwamushe ranar 28 ga Maris, 2022.
Jami'an sashen leken asiri na hukumar yan sanda FIB-IRT sun damke yan bindiga masu garkuwa da mutane 14 da aka dade ana nema ruwa a jallo a Arewacin Najeriya.
An yi yunkurin awon gaba da gawar Isah Baba-Buji, deleget din jihar Jigawan da ya mutu wajen zaben fidda gwanin yan takaran kujeran shugaban kasa All Progressiv
‘Danuwan Sarkin da aka dauke ya tabbatarwa maname labarai irin wahalar da suka sha, ya takaita maganar domin ya ce ‘yan bindiga sun hana magana da ‘yan jarida.
Wasu ‘yan bindiga da ke barna a kan babura sun harbe wasu mutane hudu da suka hada da masu sayar da shayi da wani direba da kuma ‘yan kasuwar gefen hanya har la
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da madaukin hotun gidan gwamnatin jihar Ebonyi, Mista Uchenna Nwube a hanyar Okigwe-Aba-Enugu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Enugu ta ce ta ceto tare da kashe gobarar da ta tashi a wata babbar mota makare da buhunan siminti a yankin Nsukka na jihar Enugu.
Tsohon gwamnan jihar Legas kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya dura jihar Ondo domin jajantawa iyalan wadanda aka kashe a wani
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari