Labaran garkuwa da mutane
Jami'an hukumar Sojojin Najeriya sun yi arangama da wata jar mota dauke da miliyoyin naira da kiret din kwai za'a kaiwa yan bindiga matsayin kudin fansa..
An bukaci wasu ahlin gidan basaraken da aka sace a garin Bukpe da ke yankin Kwali ta birnin tarayya Abuja da su siyar da gidansa domin hada kudin fansarsa.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Sokoto ta samu nasarar damke wata matar aure da wasu mutane 2 da ake zargin sun sace yaron makwabcinta da ke Gidan Madi a karamar huk
Wasu masu garkuwa da mutane su hudu da ke adabar mazauna jihohin Jigawa da Kano sun mika kansu ga yan sanda, a cewar yan sandan Jihar Jigawa. Kakakin yan sandan
Wasu tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kutsa har cikin fadar mau martaba sarki a Abuja, sun yi awon gaba da shi da daren ranar Laraban da ta wuce.
Wasu da suka yi garkuwa da wani mutum mai matsakaicin shekaru, Idowu a Jihar Ekiti sun sako shi bayan an biya su N750,000 da giya, tabar sigari da taliya. An ka
An ceto dan ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Ali Isa Pantami, da aka rahoto cewa an sace shi a jihar Bauchi, Daily Trust ta rahoto. A cewar
Rahoton da ke shigowa daga Legas ya nuna cewa wasu mutane Keke Napep sun yi awon gaba da kananan yara yan shekara hudu bayan dawowa daga makaranta a Legas.
An sha dirama a kotu a Yola yayin da wani da ake zargi da garkuwa da mutane, Sadu Ardo Bunkawu, ya zargi abokin da sauran yan kungiyarsu ta garkuwa da zaluntars
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari