Labaran garkuwa da mutane
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, a ranar Alhamis, ta tabbatar da mutuwar wani dan ta’adda a yayin wani artabu a kauyen Marina da ke karamar hukumar Safana a
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Ayuba Dakolo, dagacin kauyen Rijana da ke Jihar Kaduna da wasu manoman yankin sannan har sun bayyana abubuwan da su ke bukata a m
Hedikwatar tsaron Najeriya a ranar Alhamis ta sanar da cewa, a kalla mutane 848 da aka yi garkuwa da su ne sojoji suka kubutar a wani samame daban-daban...
Birnin tarayya Abuja - Hukumar yan sandan Najeriya ta damke masu safarar makamai hudu a Jos, jihar Plateau dauke da bindigogin AK47 guda hamsin da bakwai (57).
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akalla mutane uku ne suka mutu daga cikin sojojin da ke aiki a wani yankin jihar Katsina bayan tashin wata nakiya a hanya.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da tsige wasu sarakuna biyu da hakimi bisa zargin hannu wajen taimakawa ayyukan 'yan bindiga a wasu yankunan jihar ta Zamfara.
Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.
Daya daga cikin mata biyu masu juna biyu cikin fasinjojin da aka yi garkuwa da su a harin da ‘yan ta’adda suka kai kan wani jirgin kasa da ke kan hanyar Kaduna.
Wata guda cir bayan harin da yan bindiga suka kai jirgin kasan Abuja-Kaduna inda akalla mutum 9 suka hallaka, yan ta'addan sun saki hotunan fasinjojin dake hann
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari