Labaran garkuwa da mutane
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac
Sojin saman Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga a maboyarsu da ke cikin jihar Taraba. An ce an kama wasu da dama yayin da aka kashe wasu.
Dakarun runduna ta musamman ta 21 dake garin Bama aa jihar Borno sun kama kasurgumin dan leken asiri da ake nema ruwa a jallo na 'yan ta'addar Boko Haram/ISWAP.
Masu garkuwa da mutane sun yi barazanar aurar da wata budurwa mai suna Deborah da suka sace a wani gari a jihar Neja idan har iyayenta basu biya kudin fansa ba
‘Yan ta’addan da aka fi sani da ISWAP sun kashe ‘dan banga, sun dauke yara a Chibok. Mayakan ISWAP sun yi sabon ta’adi a garin Chibok, sun fatattaki mutane.
Wasu ‘yan bindiga sun bindige sabon zababben Kansilan gudunmar Gozaki da ke karamar hukumar Kafur na jihar Katsina a karkashin jam’iyyar APC, Alhaji Nasiru.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Talata da daddare sun yi wa tawagar sabon zababben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa-Bassa, Musa Agah kwanton ba
A kalla mutane biyar ne cikin baki da suke dawowa daga bikin daurin aure na gargajiya a Anambra a daren ranar Litinin ne suka fada hannun yan bindiga. DSP Tooch
Kwanaki kaɗan bayan iyalai sun biya kuɗin fansa, Farfesa a Jami'ar DELSU da yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya riga mu gidan gaskiya a kan hanyar Asibiti.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari