Labaran garkuwa da mutane
Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban jami'in yan sanda a jihar Nasarawa yayin da yake zagaye, sun nemi iyalansa su tattara musu miliyan N5m.
Jami'an yan sanda reshen jihar Zamfara sun ceto wasu mutane 14 a yayin wani aiki da suka gudanar a dajin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar.
Babban Basaraken Masarautar Panyam da aka yi garkuwa da shi ya dawo cikin iyalansa bayan kai ruwa rana kan kuɗin fansa, mutane sun ɓarke da murnan dawowarsa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin j
Wasu mutum biyu da kwanan nan aka ceto daga hannun masu garkuwa da mutane a Katsina, mata da miji, sun bayyana cewa sai da suka biya miliyan 11 sannan aka sako.
‘Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 6 a Kaduna, har da Mai dakin wani Soja. Saura kiris a tafi da wata karamar yarinya, amma ‘yan bindigan sun dauki mata.
Shekaru takwas bayan da mayakan Boko Haram suka sace ‘yan mata 276 a makarantar Sakandaren Chibok a Borno, rundunar sojin Operation Hadin Kai ta ceto wasu kari
Mutane 3478 suka mutu yayin da aka yi garkuwa da wasu 2256 a cikin watanni 6. Alkaluman Nigeria Security Tracker na nufin a kowace rana, sai mutum 17 sun mutu.
An ceto maniyyatan hajjin bana na jihar Sakkwoto bayan sun dauki awanni a hannun 'yan bindigan da suka yi garkuwa dasu a sa'o'in farko na ranar Talatan nan.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari