Labaran garkuwa da mutane
Gwamnatin jihar Jigawa ta ba da umarnin rufe dukkan makarantun gwamnati da ke jihar nan take bisa fargabar hare-haren da ake kaiwa makarantu a fadin jihar.
Danbazau ya fadi haka ne a lokacin da yake gabatar da wata takarda mai taken, “2023 Politics: National Security and Nigeria’s Stability” mai tsokaci game da
Wdanda suka yi garkuwa da kwamishinan yada labarai na jihar Nasarawa Lawal Yakubu sun bukaci a biya su N100m a matsayin kudin fansa kafin sako kwamishina...
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya zuba jami’an tsaro a makarantu, asibitoci, ma’aikatun lafiya, da muhimman wuraren more rayuwa na kasar nan.
Wasu miyagun yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun tattara matafiya shida sun yi awon gaba da su a Kwara, yan sanda sun ce tuni suka ceto hudu.
Gwamnatin jihar Zamfara ta rattaba hannu a kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin aikata fashi da makami, satar shanu, tsafi, ko kai wa 'yan bindiga.
Yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun sace kwamishinan labarai, al'adu da yawon bude ido, na Jihar Nasarawa, Mallam Yakubu Lawal. Lamarin ya faru ne a dar
Wani da ake zargi da barazanar satar mutane ya fada hannun Jami’an ‘yan sanda. Olarinde Adekunle ya rubuta takarda yana cewa a biya shi N10m ko ya sace mutane.
Shehu Sani ya yi tsokaci kan kokawar da Nasir El-Rufai yake yi a kan matsalar rashin tsaro, yace duk sai da ya yi irin wannan maganganun a baya, aka soke shi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari