Labaran garkuwa da mutane
Ministan harkokin sufurin tarayya yace nan da mako daya mutane za su cigaba da hawa jirgin kasan Kaduna-Abuja, yanzu duk wanda bai da NIN ba zai hau jirgi ba.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi ram da wasu ‘yan ta’adda bakwai tare da ceto wasu mutum 15 da aka yi garkuwa dasu. An kama mai Safarar makamai mace.
Sojojin Najeriya sun yi caraf da wasu abokan harkallar 'yan bindiga da ake kyautata zaton sun dauko kudi ne daga gare su. An kama su da kudi N19.5m a mota.
Bata gari da ba a san ko su wanene ba sun sace fasinjoji masu yawa a jihar Kogi bayan tare motarsu da ya fito daga kudu yana hanyar zuwa birnin tarayya Abuja.
Jami’an ‘yan sanda sun cafke wani shahararren mai garkuwa da mutane mai suna Matthew Nwankwo bayan kwashe shekaru 7 Ana bibiyar a jihar Anambra da tawagarsa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa har cikin gida sun tasa wani ɗan siyasa mai goyon bayan jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, sun nemi a tara musu miliyan N100m.
Wani mummunan labari da muke samu ya bayyana yadda 'yan bindiga asuka hallaka shugabar matan jam'iyyar su Peter Obi a jihar Kaduna. An bayyana yadda ya faru.
Sadiq Ango Abdullahi ya fada hannun 'yan bindiga a watan Maris yayin da aka shirya zaben tsaida gwani na neman takarar majalisa a Mayu, sai ga shi ya samu tuta.
A wani labari mara dadi, wasu 'yan bindiga sun hallaka mazauna kauye, inda suka jikkata da dama. Rahoton da muka samo ya ce, tsagerun sun sace kayan abinci.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari